New Post

Friday, 17 March 2017

SHAUKIN SO

✨✨✨✨✨✨✨✨✨
     ❤ *SHAUKIN SO*🌷
✨✨✨✨✨✨✨✨✨
       ✨✨✨
          ✨✨
             ✨

NA

*Abdulazizu AAJ*✍
           Da
*N££ratlurv*😍

Via O.H.W📚

           *16-20*

    ***   ***  ***

   _*Asalinsu da taikaitacen Labarinsu*_


Abdullah wanda akafi sani da Abdul Hausa/Fulani ne mahaipinsa bahaushe mahaifiyarsa kuma Fulani."
   "Yan garin Bauchi ne, mahaipinsa Adam su biyu ne wajen iyayensu dashi da kaninsa Ibrahim, sun taso cikin kulawar iyayensu, Kama daga nursery, primary, har secondary school sunyi maikyau, jami'ar su kuma a waje sukayi fannin business duk suka karanta, koda suka gama karatu suka dawo gida nejiriya nan suka Kama business gadan gadan shi Adam nakula da dukinyansu a garin bauchi inda sukeda da shaguna a kasuwanni da babban company'n su na sarrafa (pata). shikuma Ibrahim wajen sa kano yadawo da zama dan kula da company'n su na garin kano wato company'n sarrafa maganin sauro da company'n atamfofi."
  "Business d'insu natafi cikin yardar Allah watarana Adam yafita zuwa kasuwa dan duba shagunansu na kasuwa k'wasam a cikin wata shagonsu na saida mayuka da costemetics yaga wata kyakyawar yarinya tunda yashiga shagon yake kallonta har saida tagama sayayya taxo biyan kudin yace tabari yabiyamata da farko yarinyar taso kinyarda amma ganin yadda ya nace yasata amincewa,har tasoma tafiya ya tashi ya bita yace tabasa lambar wayanta kuma dan Allah tafad'a mai sunanta."
   "Batayi gardamava ta sanar dashi sunanta hadiza tavasa lambar wayan ta tafi."
   "Ranar da dare ya kirata bayan yamata bayanin waye shi dakuma abinda ke tafe dashi."
   "Cemasa tayi zatayi tunani akai, bai musataba ya yarje Mata kan tayi tunani nan sukayi sallama."
   "Itama hadiza Yar garin bauchi ce amma ita Fulani suna zaune da iyayenta kuma sunada rufin asiri daidai Gwargwado."
  "Bayan kwana biyu da yin haka hadiza ta amince da soyayyar Adam, Soyayya suke yi sosai kuma So mai tsapta Adam ke Mata."
   "Vasu Kai ga jimawa Ba kowa nasu ya San da maganar su har manya sun shiga an tsaida ran aure."
  "Bangaren Ibrahim shima kasuwanci Yana tafiya daidai kuma shima yasami nasa budurwan acan kano sun tsaida magana shima ya turo manya tare za'ayi aurensu da Adam duk lokaci daya."
  "Wata daya maganar aka daura aurensu dukka inda shi Adam nan garin bauchi zasu tare da matarsa shikuma Ibrahim can kano zasu."
   Kowannensu ya tare da matarsa zaman auratayya suke cikin jin dadi da kwanciyar hankali duka Mata yensu nasamin kulawa wajen mazajensu."
  "Shekarar su daya da aure Allah ya alabarkacesu da samin ciki, duka hadiza da Asiya matar Ibrahim Nada ciki, sosai suke samin kulawa daga wajen Mazajensu."
  "Cikinsu Nada wata Tara Allah ya saukesu lpy, inda hadiza ta sukuto da namiji itakuma Asiya Mace, ranar sunsha murna, haka aka yita zuwar musu barka yan uwa da abokan arziki."
  "Ranar suna yaro yaci sunan kakansa Abdullah ake kiransa da Abdul, itakuma yarinya taci sunar kakar ta mace Zainab ake kiranta da hafiza."
   "Abdul da hafiza sun taso cikin kulawar iyayensu gata sosai suke samu barin Abdul da yake namiji makarantar yayan masu shi aka sasu."
   "Sun gama nursery,primary har secondary, suka zana jamb acan Nile university dake abuja suka sami admission dan can suka cika."
  "Sun soma karatu lpy Abdul na karanta accountancy itakuma hafiza bsc nursing take."
    "Abdul ya kasance namiji kyakyawa ajin farko a jerin maza, bayida hasken fata dan chocolate color ne yanada faffafan kirji, sumar kansa a kwance take kamar na larabawa, gashin girarsa a cike take kamar Mace yanada idana masu kyau da daukar hankali vakinsa a tsuke kamar mace gashi jajir abdul ya hadu na karshe."
  'Gashi Sam baida tsiwa ko surutu inka gansa yana surutu toh da abbansa ko ummansa sai ko asiya matar Ibrahim, Mata dayawa na sonsa amma shi ko takansu baya bi."
  "Sun kammala karatu sunyi vautar inda har sun soma aiki hafiza har tayi aure ta auri wani course mate dinta suna zaune a Kaduna."
   "Abdul na aiki a UBA bank dake bauchi Yana  samu sosai amma har yanxu ko budurwa baiyida."
  "Hutu yaje wajen baffansa Ibrahim kano kuma da aikin da zai tayasa dan suna son hada company's din ya dawo duka garin bauchi shiyasa yaje yatayasa wasu abubuwa. "
   "A wata alhamis ne yacewa umma asiya zai je siyayya store ya fita toh acan ya had'u da Mama."

  _wannan kenan_

_*Sai kubiyo mu danjin wacece mama? kuma mai kudiri babanta da baxai yarda aurar da ita wa wani yare Ba sai FAKANCI*_

 Amsoshin suna tare da Muneerat da Abdulaziz Ku biyomu a asannu zakuji......


*NEERATLURV*😍
         &
*ABDULAZIZU AAJ*✍
(Na England)...

 _Dedicated to Maryam(Mama)_❣

No comments:

Post a Comment

Popular Posts