New Post

Friday, 17 March 2017

SHAUKIN SO

✨✨✨✨✨✨✨✨✨
    ❤ *SHAUKIN SO*🌷
✨✨✨✨✨✨✨✨✨
         ✨✨✨
            ✨✨
               ✨

NA

*Abdulazizu AAJ*✍
          Da
*Neeratlurv*😍

Via O.H.W📚

         *6-10*

Abdul na driving yana murmushi shi kad’ai Kai da Ka gansa zakaga tsatsan farinciki tattare dashi har ya karasa gidan su dake sharada phase 2, da Isar sa gida yakunsa kansa cikin falon bakinsa d'auke da sallama Mummy ce (matar kawunsa) ta amsa masa, zama yayi kusa da ita yace Mummy wlh yau am lucky fitan da nayi da sa'a na fita ya kare maganan fuskansa fal murmushi."
    "Lalle sirkina (haka take cemasa Dan yana d'auke ne da sunan kakansa, itakuma sunan baban mijinta) wacce sa'ace haka? Kodai kayi gamone da da surkuwata takare maganan tana kallonsa."
   "Keyaa yasoma tsotsawa alamar yaji kunya yace ehh Mummy wlh sai kin ganta yarinya mai hankali da tarbiya, amma fa har yanxu ni bancemata ina sonta ba kawai number'n ta na karba."
  "Ah hakanma yayi sirkina amma kayi saurin gabatarmata abinda ke ranka tun kan katsaya kallo kwad'o yama kafa."
  "Insha Allah Mummy zanyi yadda kika ce d'an baxan so na rasataba ina sonta sosai in narasata tamkar rayuwata narasa."
   "Ja'irin yaro ta wurgamasa tro &donnot pillow dake kujeran falon maras kunya."
  "Da gudu yayi hanyan d'akinsa yana dariya yace Mummy wai kunya hooo ai banajin kunya indai akan mama ne."
   "Yana karasawa daki yafad'a gado yana mai jin kansa cikin farinciki a hankali ya shafi fuskansa yafurta I love you Mama."
  "Kwanciya yayi nan bacci yayi awon gaba dashi....


 Mama ma haka ya kasance da ita tana barin wajen Abdul tana murmushi har ta shige gida, a cikin gida ta tarar da ummanta tana hura wuta a kitchen tace yarnan lapiya kike murmushi ke kadai?.
   "Babu ummina kawai dai wani abune yasani murmushi tabata amsa a taikace tana shiga cikin d'aki."
   "Allah ya shiryeki inji umma da fad'i."
   "Amen tafad'a tana mai  kwanciya kan katifar dakinta murmushi tacigaba da tana Abdul kawai take ganin Funny guy ta furta a hankali.
 
         *** ***
Da daddare ya kira wayar Mama, bayan ta dauki wayar sun gaisa sai ya fara yi mata bayanin ko wanene, tace ta gane shi, sai suka fara fira harma take ce masa “halan katashi amsar bashinka ne” sai yace “a’a ba yanzu ba, dalilin kiranki yanzu shi ne dan naji lafiyarki kuma na rinka waya dake dan karki gudanmin da bashi” tayi dariya suka cigaba da waya har suka gama. "
  "Suna tsinke wayan yaringa dariya shi kadai Yakuma jin farinciki na shigarsa dawata zazzafan *SHAUKIN SO* na mama a haka har bacci ya daukesa....

 "itama Mama haka kawai ta tsinki kanta cikin farinciki Wanda bata San dalili Ba, a zuciyarta kuma tace maybe it just d way funny he's shiyasa yasani farinciki da bark’wancinsa,, da ire iren wad'anan tunanin b’arawon bacci ya k’washeta......

  _*2 days later*_

Haka Abdul ya rinka kiran Mama suna gaisawa amma bai gayamata abinda zata biya shi dashi ba, saida suka yi sati biyu suna waya ya fara samun kanta, sannan ya fada mata abinda zata biya shi dashi, bakomai bane face zuciyarta kuma Mama ta amince da soyayyarsa. Sun fara soyayya da Mama cikin jin dadi ba tareda sun samu matsala ba."
  "Soyayyarsu sai habaka datake kullum suna manne cikin waya kamar Abdul ya had’iye Mama yake ji itama haka tana cikin *SHAUKIN SO* tanaji idan bata mallaki Abdul tarasa wani babban bangaren na rayuwanta. SO! SO!!..

  _Abdul azizu na kalla nace allah ya mallakawa kowannesu juna_

_Ameen yafad'a sannan yace ke neeratlurv yi sauri kidauko mana rohoto kibar surutu haka, okay nace dashi nan muka ci gaba da aiki_

"Wayan mama ne dake gefenta yasoma ringing _Sweery_ ne yafito kan screen d'in nan tadauka tasa a kunne hade da cewa."
 "Assalamu Ala'ikum ."
 "Daga dayan bangaren kuma akace wa'alaiki salam yake ma'abociyar kyau da wannan zazzakan muryan."
  "Cikin zazzakan muryanta tace Kai sweery kanafa fasa min Kai ".
  "Uhm toh bbyna Ba gaskiya nafad'ava by d way hope kinyini lpy."
  "Lpy lau sweery and u?."
   "Cikin muryan so da kauna yace Baby Ba lpy va."
   "Sweery what happen, Ba d'azu mukayi wayaba, zazzabine koh meye? Tayi maganan cikin voice na tausayi da so."
  "Huuhh babyna not something bad fa kawai dai am baldy missing ur pretty face and that smile of yours."
  'Cikin shagwa6a tace wlh sweery har Ka tsoratani I think wani abinne ya sameka, uhmm nima am missing you so badly fa."
  "Okay gobe zanzo toh koya kikace."
  "Yeah kazo kawai sweery na in ganka."
  "Tohm Allah ya kaimu."
  "Amen tace."
"Daga nan kuma suka sha kiransu ta soyayya sai wajajen karfe 11:00 dare suka yi sallama hade da So da Kaunar juna kowanensu yayi bacci.".......


*NEERATLURV*😍
       &
*ABDULAZIZU AAJ*✍
(Na England)..

_Dedicated to Maryam (Mama)_❣

No comments:

Post a Comment

Popular Posts