❣❣ ❣❣
❣ ❣
🙎🏻 *MAYA*🙎🏻
❣❣
❣
0⃣9⃣
Via O.H W📚
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
_*Florida 10:30Pm*_
Lokacine da kowa ke fita shakatawa duk garin zakaga mutane na yawo kamar Rana."
NAWAZ ne ya fito cikin shirinsa na kananan kaya ya fito sak bature, kayakin jikinsa sun kasance Riga T-shirt da jeans sai kuma denim jacket dayasa a Kai kasancewar garin akoi sanyi, haka su Makinta kusan shiga iri daya sukayi."
" mota suka shige kirar KIA Makinta ke jansu NAWAZ na a gefensa, su Abdul Na'a baya, kidi suke ji kunnuwansu wane zai fashe Dan Kara sukuma sai kad'a Kai suke suna jin dadin wakar dake tashi."
" a bakin wata babbar gidan rawa (club) dake Florida suka packer motar."
" daya bayan daya suka fita nan suka wuce inda ake clubbing din, da shigar su wajen ido yadawo Kansu duk kowa na wajen hankalinsa yadawo garesu, yan Mata duk kowa burinta Allah yasa daya daga cikinsu yasota ko rawa ne suyi, sukuma sai wani cin magani suke ga uban man's pride dinsu dake rura yan Mata more esp na NAWAZ."
"Cike da isa da takama suka sami waje na mussaman suka zauna nan da nan waiters suka so suka soma tambayarsu mai za'a kawomusu."
" saida suka gama Jan aji da cin magani kan da kyar Abdul yace wine kawai za'ayi serving d'insu."
" wine din aka kawomusu, suka sha sukayi ta til nan fa ya soma aiki, clubbing suka soma duk da a Dan buge NAWAZ yake amma saida ya karewa yan matan kallo ya nemo mai class wata Jennifer sunanta tukun suka soma harka."
"Hall ya cak'ub’e da rawa ga wasu uban kid's dake tashi, yan Mata da samari sai rawa suke da romancing na juna."
Ranar a club su NAWAZ suka k'wana, sai asuba suka wuce gida a gajiye ga giyan da suka Dura jiya har yanxu yana aiki, koda sukaje masaukinsu bacci suka yi bayan sunyi wanka."
•••°°
_live moved on_ su NAWAZ a Florida Ba aikinsu kullum clubbing da iskanci."
Daga yau suje wannan club gobe wancan, ko Ka gansu kwance kan Wood chair dake bakin swimming pool yan Mata zagaye dasu suna romancing d'insu."
" NAWAZ ya samu Jennifer suna kwasan iskancin su kamar Ba gobe, Dan Jennifer goggegiyace a harka tasan kan maxa, Yana jin dadinta itama haka kusan kullum suna tare Dan tare suke ma kwana"
" yau sun sami almost 1week 2days a Florida kuma yau zasu bar Florida around 11:00pm na dare acan."
" sunje shopping kowa yawa family's dinsa shopping Ba karya."
" kowannensu ya hada logged dinsa an fitar musu waje su kadai driver ke jira, fita sukayi dukkansu suna shirye cikin kananan kaya as usual ."
" NAWAZ manne da Jennifer sai shagwa6a take zubamasa tana gayamasa how she's gonna miss him and his warmest love, shima biyemata yake yana kasheta da sweetest word of love dinsa, da kyar yasamu suka rabu after yayi promising dinta zai dawo nan vada jimawaba itama tace in baidawoba zata biyosa nan nijeriya, da haka suka rabu harda Dan kukanta."
" _Airport 11:00pm_ a daidai wannan time din jirginsu NAWAZ ya daga zuwa nijeriya, tafiya suka almost na kusan 5hrs suka isa nijeriya."
" a Abuja suka sauka already Daddy ya turo driver ya daukosu duk da shi Daddy baya Abuja'n ya dawo Maiduguri."
" cikin mintuna kadan driver ya daukosu ya dawo dasu gida."
" hutawa sukayi, sun yi wanka sun ci abinci suka dan yi bacci Dan hutawa."
" a ranar da yamma sukaje sukayi booking flight na Maiduguri a gobe zasu koma Maiduguri, sun sami na 1:00, tukun suka dawo gida."
" _*Washegari*_ exactly at 1:00pm na Rana suka daga zuwa Maiduguri."
" Daddy da kansa yaje daukosa a airport suka dawo gida, tun a hanya yake zuvawa Daddy shagwa6a kamar mace yana gayamasa how he miss him, murmushi Daddy keyi kawai yana shafa kansa har suka isa gida."
" motoccinsu na tsayawa harabar gidan Mummy na tsaye tayi folding hands dinta tana smiling."
Yana fita daga motar ya hango Mummy da gudo ya iso gareta yayi hugging dinta hade da kaimata peck a cheek, I miss u my Mum."
" I miss u too son."
"Muje daga ciki so that u will had your lunch nasan u are starving and u miss your mummy's delicious food."
" u guess it right mummy I miss it so much."
Hannunsa taja zuwa cikin falon a dinning table ta diresa nan ta bude warmers abinci kala2, soma zuzzuba masa abincin tayi favorite dinsa tasa wato miyan vegetables (ganye ) da pounded yam (sakwara) ya soma ci."
" sosai yaci abincin tukun ya Kora da coconut juice mai sanyi yayi hamdalla."
" Zama sukayi nan ya cicciro tsaraban su ya su, gdy suka masa hade da samasa albarka."
" su Abdul,Makinta duk suma kowa ya isa gida lpy anyi welcoming dinsa yadda ya kamata."
" Ranar curr NAWAZ a gida ya yini da Daddy da Mummy sunata hira abin burgewa."
" ko Dan fita club baiyiba ranar har dare......"
Sunyi waya da Maly ya sanar da ita dawowarsa tayi welcoming dinsa takuma gayamasa how she Misses every single things About him."
Shima yace he miss her insha Allah ko gobe if he's free zai nemeta."
"Sosai taji dadi dayace Mata haka farinciki fal ranta."
NAWAZ kam bacci ya kwanta yayi Ba ruwansa......
Daga alkalamin:-
_*NEERATLURV*_😍
&
_*ABDUL MR SMILE*_😃
New Post
Tuesday, 28 March 2017
MAYA
❣❣ ❣❣
❣ ❣
👩🏻 *MAYA*👩🏻
❣❣
❣
0⃣8⃣
Via O.H.W📚
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
NAWAZ bashi ya farkaba sai misalin 1:00 na Rana, koda yatashi wanka ya sheka yasanya 3quater da top mai guntun hannu, falo ya nufa Dan he's starving, rabon sa da abinci tun jiya.”
“ Mummy kadai ya tarar a falon tana kallo har inda take yaje yaxauna kwanciya yayi cinyan Mummy yace barka da hutawa Mummy'na, kansa tashafa tace yawwa my son, yaushe kadawo?, uhmm Mummy tunda da safe fa nadawo, oh kace tund'azu Kana gida, Daddy'nka yanata buga wayarka ba'a dagawa duk yabi yatada hankali nace masa maybe kana bacci ne.”
“ oh my Luvly daddy I miss him, zankirasa anjima, dayafi kam ko hanklinsa zai kwanta inyaji lpyrka.”
“ Mummy am starving yafada cikin shagwa6a kamar Mace.”
“ ok mummy's boy bara nazubama, tashi tayi zuwa dinning table ta zubamasa abinci, white rice da sliced carrot da peas sai stew Wanda yasha naman kaji sai kamshin aroma ke tashi, hadamasa tayi da favorite juice dinsa wato coconut juice na hannu shima yasha flavor da madara.”
“ Stool na tsakiyar falon taja daya daga ciki ta dauramasa abinci har gavansa takai tace son ga abinci kaci toh, KO kafi so nabaka da kaina?”
“ No Mummy zanci da kaina zauna ki huta, abinci yasoma ci yana lumshe da gani abincin yamasa dadi, hoo Mummy you are the best cooker in the world, idan Ba abincinkiba Bana jin dadin wani abinci”
“ Mursawa tayi irin tasu ta manya tace son kenan just kaci abinci naga kana jin yunwa sosai shiyasa kake fadin haka.”
" no Mummy I mean it, ok toh ci abincin karya huce, toh! Daga nan baisake cewa komai yamaida hankalinsa ga abinci ya ci dayawa kasancewar yana jin yunwa sosai ya Kora da coconut juice."
"Mai aiki Mummy takira tazo ta kwashe kayakin zuwa kitchen."
" yakira Daddy sun gaisa yake gayamasa ya bar wayanne yana bacci ne shiyasa baiji ringing din wayarba."
" Bakomai Daddy yace dama yana so yaji ko Yana lpy ne, hira suka taba da Daddy yake gayamasa yana son yin tafiya zuwa Florida zaije yayi one week a can inyayuma gobe yake son tafiya."
"Allah kiyaye hanya Daddy yamasa fata yakara dacewa zai mishi transfer din 1million naira, godiya yayi masa tukun ya katse wayar bayan sunyi sallama."
" kallonsa Mummy tayi bayan sun karasa wayan take tambayarsa meye zaije yi a Florida."
"Hutawa kawai zani Mummy nida su Abdul nefa da Makinta zamu."
"Toh Allah ya kaiku lpy"
"Ameen Mummy"
"Daga nan sukayita hira da Mummy suna kuma kallon TV wani kaset ake a African Magic _egg of life_ , Yana kwance cinyan Mummy yarinyar cikin film din tamatukar burgesa yadda take jaruma bata tsoro duk yadda suke shiga daji suna haduwa da abin tsoro amma ita ko kadan bata razana ga wahalanda suke sha."
"Karfe 4:00 daidai yasake sheka wanka cikin shigar kananan kaya danshi Sam manyan kaya basa burgesa, yafice daga gidan cikin motarsa Mercedes Benz kirar 4matic(350)"
"Bai tsaya KO inaba sai pent house dinsa, da isarsa su Abdul suka iso dama already sunyi
Zasu hadu a nan."
" shiga sukayi duka bayan sun zauna NAWAZ ya dauko wine ya direwa kowa a gabansa, suna sha suna tattauna tafiyarsu Florida."
"Sunsa an gamamusu komai na tafiya,gobe da safe zasu daga zuwa abuja daga can kuma su wuce Florida."
"Yauma sunje club saidai dukkansu basu sha wine har suka buguba, sabida tsoron gobe su rasa flight na zuwa Abuja, KO till down basuyiba karfe 11 nadare suka je gida."
_*Washegari*_
Misalin 10 nasafe sukafito cikin shirinsu na tafiya Abuja."
" Mummy har kwalla tayi da NAWAZ yazo tafiya sabida she's gonna miss him, haka shima karfin hali yayi kan ya iya tafiya."
"A Airport suka hadu dukkansu cikin 20mins jirginsu yadaga zuwa birnin tarayya Abuja."
"In less than 30-40mins suka isa komai na jiransu driver Daddy ya tura aka daukosu."
"Sun isa Daddy baya nan Dan haka suka watsa ruwa suka ci abinci nan kuma zuka baza yawo gari a Prado baki yasha tinted glass suka fice."
" sunsha yawo wajaje da dama sai karfe 7 na dare suka dawo sun tarar da Daddy a gidan nan fa su Abdul suka love yadda Daddy yake nan2 da NAWAZ kamar ya mayardashi ciki, duk da suma _'Yan gata ne_ amma NAWAZ _Gatansa_ ta dabance, har abinci Daddy ne yayi feeding dinsa da kansa."
"Hira suka tab’a da Daddy yake gayamasa how he miss him, shima ya ce I miss you more Daddy, kansa yashafa yace may God bless you son, Ameen my hero Daddy."
"1:00am na dare jirginsu NAWAZ ya daga zuwa Florida".......
"Sunsha tfy mai dan tsawo da nisa kusan asubakan suka sauka kasar Florida."
"Suna sauka suka tari taxi ya saukesu a hotel mai tsada dake garin Florida, d'akuna suka Kama d'add'ayansu mai lpy da kayan more rayuwa."
"Wanka sukayi tukun sukasa aka kawo musu abinci, sukaci abinci shidai NAWAZ coffee kawai yasha yace sai yayi bacci ya huta zai ci, daga nan kowannensu ya nufi masaukinsa Dan hutawa."
Daga alkalamin:-
_*NEERATLURV*_😍
&
_*ABDUL MR SMILE*_😃
❣ ❣
👩🏻 *MAYA*👩🏻
❣❣
❣
0⃣8⃣
Via O.H.W📚
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
NAWAZ bashi ya farkaba sai misalin 1:00 na Rana, koda yatashi wanka ya sheka yasanya 3quater da top mai guntun hannu, falo ya nufa Dan he's starving, rabon sa da abinci tun jiya.”
“ Mummy kadai ya tarar a falon tana kallo har inda take yaje yaxauna kwanciya yayi cinyan Mummy yace barka da hutawa Mummy'na, kansa tashafa tace yawwa my son, yaushe kadawo?, uhmm Mummy tunda da safe fa nadawo, oh kace tund'azu Kana gida, Daddy'nka yanata buga wayarka ba'a dagawa duk yabi yatada hankali nace masa maybe kana bacci ne.”
“ oh my Luvly daddy I miss him, zankirasa anjima, dayafi kam ko hanklinsa zai kwanta inyaji lpyrka.”
“ Mummy am starving yafada cikin shagwa6a kamar Mace.”
“ ok mummy's boy bara nazubama, tashi tayi zuwa dinning table ta zubamasa abinci, white rice da sliced carrot da peas sai stew Wanda yasha naman kaji sai kamshin aroma ke tashi, hadamasa tayi da favorite juice dinsa wato coconut juice na hannu shima yasha flavor da madara.”
“ Stool na tsakiyar falon taja daya daga ciki ta dauramasa abinci har gavansa takai tace son ga abinci kaci toh, KO kafi so nabaka da kaina?”
“ No Mummy zanci da kaina zauna ki huta, abinci yasoma ci yana lumshe da gani abincin yamasa dadi, hoo Mummy you are the best cooker in the world, idan Ba abincinkiba Bana jin dadin wani abinci”
“ Mursawa tayi irin tasu ta manya tace son kenan just kaci abinci naga kana jin yunwa sosai shiyasa kake fadin haka.”
" no Mummy I mean it, ok toh ci abincin karya huce, toh! Daga nan baisake cewa komai yamaida hankalinsa ga abinci ya ci dayawa kasancewar yana jin yunwa sosai ya Kora da coconut juice."
"Mai aiki Mummy takira tazo ta kwashe kayakin zuwa kitchen."
" yakira Daddy sun gaisa yake gayamasa ya bar wayanne yana bacci ne shiyasa baiji ringing din wayarba."
" Bakomai Daddy yace dama yana so yaji ko Yana lpy ne, hira suka taba da Daddy yake gayamasa yana son yin tafiya zuwa Florida zaije yayi one week a can inyayuma gobe yake son tafiya."
"Allah kiyaye hanya Daddy yamasa fata yakara dacewa zai mishi transfer din 1million naira, godiya yayi masa tukun ya katse wayar bayan sunyi sallama."
" kallonsa Mummy tayi bayan sun karasa wayan take tambayarsa meye zaije yi a Florida."
"Hutawa kawai zani Mummy nida su Abdul nefa da Makinta zamu."
"Toh Allah ya kaiku lpy"
"Ameen Mummy"
"Daga nan sukayita hira da Mummy suna kuma kallon TV wani kaset ake a African Magic _egg of life_ , Yana kwance cinyan Mummy yarinyar cikin film din tamatukar burgesa yadda take jaruma bata tsoro duk yadda suke shiga daji suna haduwa da abin tsoro amma ita ko kadan bata razana ga wahalanda suke sha."
"Karfe 4:00 daidai yasake sheka wanka cikin shigar kananan kaya danshi Sam manyan kaya basa burgesa, yafice daga gidan cikin motarsa Mercedes Benz kirar 4matic(350)"
"Bai tsaya KO inaba sai pent house dinsa, da isarsa su Abdul suka iso dama already sunyi
Zasu hadu a nan."
" shiga sukayi duka bayan sun zauna NAWAZ ya dauko wine ya direwa kowa a gabansa, suna sha suna tattauna tafiyarsu Florida."
"Sunsa an gamamusu komai na tafiya,gobe da safe zasu daga zuwa abuja daga can kuma su wuce Florida."
"Yauma sunje club saidai dukkansu basu sha wine har suka buguba, sabida tsoron gobe su rasa flight na zuwa Abuja, KO till down basuyiba karfe 11 nadare suka je gida."
_*Washegari*_
Misalin 10 nasafe sukafito cikin shirinsu na tafiya Abuja."
" Mummy har kwalla tayi da NAWAZ yazo tafiya sabida she's gonna miss him, haka shima karfin hali yayi kan ya iya tafiya."
"A Airport suka hadu dukkansu cikin 20mins jirginsu yadaga zuwa birnin tarayya Abuja."
"In less than 30-40mins suka isa komai na jiransu driver Daddy ya tura aka daukosu."
"Sun isa Daddy baya nan Dan haka suka watsa ruwa suka ci abinci nan kuma zuka baza yawo gari a Prado baki yasha tinted glass suka fice."
" sunsha yawo wajaje da dama sai karfe 7 na dare suka dawo sun tarar da Daddy a gidan nan fa su Abdul suka love yadda Daddy yake nan2 da NAWAZ kamar ya mayardashi ciki, duk da suma _'Yan gata ne_ amma NAWAZ _Gatansa_ ta dabance, har abinci Daddy ne yayi feeding dinsa da kansa."
"Hira suka tab’a da Daddy yake gayamasa how he miss him, shima ya ce I miss you more Daddy, kansa yashafa yace may God bless you son, Ameen my hero Daddy."
"1:00am na dare jirginsu NAWAZ ya daga zuwa Florida".......
"Sunsha tfy mai dan tsawo da nisa kusan asubakan suka sauka kasar Florida."
"Suna sauka suka tari taxi ya saukesu a hotel mai tsada dake garin Florida, d'akuna suka Kama d'add'ayansu mai lpy da kayan more rayuwa."
"Wanka sukayi tukun sukasa aka kawo musu abinci, sukaci abinci shidai NAWAZ coffee kawai yasha yace sai yayi bacci ya huta zai ci, daga nan kowannensu ya nufi masaukinsa Dan hutawa."
Daga alkalamin:-
_*NEERATLURV*_😍
&
_*ABDUL MR SMILE*_😃
MAYA
❣❣ ❣❣
❣ ❣
👩🏻 *MAYA* 👩🏻
❣❣
❣
0⃣7⃣
Via O.H.W📚
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
_*CIGABAN LABARI*_
'Yana fita Unguwar GRA s bakin Sidis plaza ya tsaya, fita yayi cikin motarsa ya wuce cikin restaurant nacikin plaza'n , coffee yasaya ya fito yana sipping yana tfy cikin motarsa ya wuce yatadata ya hau kan kwalta gudu yake kamar Ba wasu kan hanya dama aikinsa kenan gudu da mota."
"Kidi ke tashi a motar wakar _Justin bieber As long as you love me_ shikuma yana sipping din coffee yana bin wakar yana kad'a kai alamar wakan na masa dadi."
"Wayarsa ne ya soma ringing yana Kai ido yaga Maly ce ke kira dan Gajeren tsaki yaja mtsssww yaki daga wayar, yama ci gaba da bin wakarsa.
"Sai da takira ya Kai sau 5 kan yadaga bai ce Mata komaiba yana jiran tayi magana."
"Sanin halin NAWAZ yasa Maly cewa hello Baby."
"Uhmm yafad'a yana yatsine fuska kamar yaga kashi."
"Amsar dai baimata dadin jiba amma sabida tana sonsa yasa ta daure tace"how was ur night? Hope kana lpy, kasan jin lpyrka shine kwanciyar hankalina."
"Ina lpy, is that all u want to say Coz am hanging the phone."
"Sauri tayi jin yace zai kashe wayar yasata cewa em..em..emmm.tana kame kame tace I want to see Baby if u r free."
"Am not coz am going somewhere having an important things to do yana Kai nan ya kashe wayar diiifff ya ajiye."
"Pent house dinsa ya wuce can unguwar polo, gida mai kyau ga kayan more rayuwa, Hon yayi mai gadi ya wangalemasa get ya kunsa motar sa cikin gidan, a parking lot yayi parking bayan ya fito ya nufi kofar da zata sadasa da falon gidan."
"Key ya zura ya bude kofan direct wajen fridge yanufa ya budo ya dau kwalb'a daya na beer mai tsada dan shi baya shan mai arhan sa."
"Zama yayi bayan ya budo bottle din yakafa a bakinsa saida yasha half bottle ya ajiye, nan ya cigaba da kurba har ya shanye, take ya bugu gawani irin feeling(sha'awa) dake fusgarsa yana bukatar Mace a halinda yake ciki."
"Idonsa a lumshe ya dau waya ya danna lambar Maly."
'Yana soma ringing , dama wayar na hannunta ganin sweet love ke Kira yasata saurin dagawa duk da ya bakanta Mata rai dazu amma yazatayi da son datakemasa."
"Muryansa can kasakasa yace Maly ki zo pent house Dina yanxu kisameni ,dress sexies Coz I need u now, bai jira mai zataceba ya kashe wayar, danshi kadai yasan meye yakeji"
"Maly kam dan murna rawa ta soma tace finally Ashe bazaiyi rejecting dinaba, dama kamar yashiga zuciyata yagani coz nayi missing dinsa 2days ,oh ni Maly bazi inje na shirya he just said u shud dress sexies, da gudu ta wuce toilet tana mai farinciki da kiranta da NAWAZ yayi."
"In less than 30mins ta shirya cikin wata doguwar Riga Wanda gabansa duk ya kasance a bude, daga waje kana hango komai na jikinta. After dressing ta aza kan kayan, ta yafa wata karamar gyale a kanta, fita tayi ta figi motar ta sai gidan NAWAZ."
"Cikin 20mins ta isa gidan dake get man ya Santa ya wangalomata get ta shige, Kai tsaye ta wuce kofan falon ta tura dan dama tasan zata tarar a bude."
"Cikin dakin ta wuce a bedroom ta gansa kwance kan tabkeken royal bed idon sa lumshe kamar mai bacci."
"After dressing din ta yaye, take ta fada kansa tasoma basa hot kisses tana kaimasa wasu unsaying romances, abunka da mai nema shima tuni ya cafkota yana aikamata danasa sakon, ba'a binda ke tashi a dakin sai numfashinsu da surutai."
_Ganin abin nasu ya soma wuce gona da iri yasa Mr smile janyeni zuwa waje yace mutsaya nan zuwa amjima sai mushiga kar muje mugano abinda ya fi karfin mu, toh nace dashi kawai_
"Basu NAWAZ ne suka fita a dakin Ba sai kusan 3:30, basuyi sallha'n azaharba bale la'asar."
"Wanka suka sake NAWAZ yana sanye dawata armless shirt red color da denim jeans, sai kamshi yake zubawa, bayansa kuma Maly ce itama top ce pink da pencil jeans duk sun sawya kaya."
"Kai tsaye Maly ta wuce kitchen a can tayi warming na soyayyar kaxa ta juye kan plate ta hado da fresh milk ta dawo falo."
"A tsakiyan carpet ta ajiye musu nan suka soma ci ita ke feeding dinsa, shikuma sai zubamata shagwa6a kamar yaro, abin nema yasamu Maly kam sai biyemasa take takuma sake jin sonsa da sha'awarsa na fisgarta."
"Haka suka kammala cin naman da fresh milk din, ta debe ta kai kitchen, zama sukayi suna kallon wani Indian film mai suna _mohabbatein_ suna kallon suna aikinsu na bad’ala.".
"Sai,9:30 na dare suka fice club dan shakata."
"Babban gida'n club dake Maiduguri sukaje, Club din na manyan yarane sai wane da wane yake zuwa wajen, shiyasa NAWAZ suka je gun, sdabida shi baya zuwa club na yara."
'Tare da Maly suka shiga hall din Ana ganin NAWAZ waje ya dau ihu Ana kiran sunansa yan Mata da maza duka."
"Waje na mussamman aka ware musu, gasu Abdul, Makinta, da Ahmad shima yazo Maiduguri, dukkansu da yan matansu nan NAWAZ da Maly suka zauna, aka soma shaye shaye da bad’alanci."
"Ranar rawa sukayi da iskanci kala2 sun bugu kuma party'n Till down ne, sabida haka kwana sukayi wajen sai 7:00 na safe suka tafi gida bayan gari ya waye."
"Shi gida ya wuce bayan ya sallami Maly kan taje gida."
"Haka sukayi, yana zuwa gida kota kan Mum bai biba ya wuce d'akinsa ya zube kan royal bed dinsa nan da nan bacci ya d'aukesa."
"Haka su Maly, Makinta, Abdul da Ahmad suma duk gidan jiyane...........
Daga alkalamin:-
*NEERATLURV*😍
&
*ABDUL MR SMILE*😃
❣ ❣
👩🏻 *MAYA* 👩🏻
❣❣
❣
0⃣7⃣
Via O.H.W📚
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
_*CIGABAN LABARI*_
'Yana fita Unguwar GRA s bakin Sidis plaza ya tsaya, fita yayi cikin motarsa ya wuce cikin restaurant nacikin plaza'n , coffee yasaya ya fito yana sipping yana tfy cikin motarsa ya wuce yatadata ya hau kan kwalta gudu yake kamar Ba wasu kan hanya dama aikinsa kenan gudu da mota."
"Kidi ke tashi a motar wakar _Justin bieber As long as you love me_ shikuma yana sipping din coffee yana bin wakar yana kad'a kai alamar wakan na masa dadi."
"Wayarsa ne ya soma ringing yana Kai ido yaga Maly ce ke kira dan Gajeren tsaki yaja mtsssww yaki daga wayar, yama ci gaba da bin wakarsa.
"Sai da takira ya Kai sau 5 kan yadaga bai ce Mata komaiba yana jiran tayi magana."
"Sanin halin NAWAZ yasa Maly cewa hello Baby."
"Uhmm yafad'a yana yatsine fuska kamar yaga kashi."
"Amsar dai baimata dadin jiba amma sabida tana sonsa yasa ta daure tace"how was ur night? Hope kana lpy, kasan jin lpyrka shine kwanciyar hankalina."
"Ina lpy, is that all u want to say Coz am hanging the phone."
"Sauri tayi jin yace zai kashe wayar yasata cewa em..em..emmm.tana kame kame tace I want to see Baby if u r free."
"Am not coz am going somewhere having an important things to do yana Kai nan ya kashe wayar diiifff ya ajiye."
"Pent house dinsa ya wuce can unguwar polo, gida mai kyau ga kayan more rayuwa, Hon yayi mai gadi ya wangalemasa get ya kunsa motar sa cikin gidan, a parking lot yayi parking bayan ya fito ya nufi kofar da zata sadasa da falon gidan."
"Key ya zura ya bude kofan direct wajen fridge yanufa ya budo ya dau kwalb'a daya na beer mai tsada dan shi baya shan mai arhan sa."
"Zama yayi bayan ya budo bottle din yakafa a bakinsa saida yasha half bottle ya ajiye, nan ya cigaba da kurba har ya shanye, take ya bugu gawani irin feeling(sha'awa) dake fusgarsa yana bukatar Mace a halinda yake ciki."
"Idonsa a lumshe ya dau waya ya danna lambar Maly."
'Yana soma ringing , dama wayar na hannunta ganin sweet love ke Kira yasata saurin dagawa duk da ya bakanta Mata rai dazu amma yazatayi da son datakemasa."
"Muryansa can kasakasa yace Maly ki zo pent house Dina yanxu kisameni ,dress sexies Coz I need u now, bai jira mai zataceba ya kashe wayar, danshi kadai yasan meye yakeji"
"Maly kam dan murna rawa ta soma tace finally Ashe bazaiyi rejecting dinaba, dama kamar yashiga zuciyata yagani coz nayi missing dinsa 2days ,oh ni Maly bazi inje na shirya he just said u shud dress sexies, da gudu ta wuce toilet tana mai farinciki da kiranta da NAWAZ yayi."
"In less than 30mins ta shirya cikin wata doguwar Riga Wanda gabansa duk ya kasance a bude, daga waje kana hango komai na jikinta. After dressing ta aza kan kayan, ta yafa wata karamar gyale a kanta, fita tayi ta figi motar ta sai gidan NAWAZ."
"Cikin 20mins ta isa gidan dake get man ya Santa ya wangalomata get ta shige, Kai tsaye ta wuce kofan falon ta tura dan dama tasan zata tarar a bude."
"Cikin dakin ta wuce a bedroom ta gansa kwance kan tabkeken royal bed idon sa lumshe kamar mai bacci."
"After dressing din ta yaye, take ta fada kansa tasoma basa hot kisses tana kaimasa wasu unsaying romances, abunka da mai nema shima tuni ya cafkota yana aikamata danasa sakon, ba'a binda ke tashi a dakin sai numfashinsu da surutai."
_Ganin abin nasu ya soma wuce gona da iri yasa Mr smile janyeni zuwa waje yace mutsaya nan zuwa amjima sai mushiga kar muje mugano abinda ya fi karfin mu, toh nace dashi kawai_
"Basu NAWAZ ne suka fita a dakin Ba sai kusan 3:30, basuyi sallha'n azaharba bale la'asar."
"Wanka suka sake NAWAZ yana sanye dawata armless shirt red color da denim jeans, sai kamshi yake zubawa, bayansa kuma Maly ce itama top ce pink da pencil jeans duk sun sawya kaya."
"Kai tsaye Maly ta wuce kitchen a can tayi warming na soyayyar kaxa ta juye kan plate ta hado da fresh milk ta dawo falo."
"A tsakiyan carpet ta ajiye musu nan suka soma ci ita ke feeding dinsa, shikuma sai zubamata shagwa6a kamar yaro, abin nema yasamu Maly kam sai biyemasa take takuma sake jin sonsa da sha'awarsa na fisgarta."
"Haka suka kammala cin naman da fresh milk din, ta debe ta kai kitchen, zama sukayi suna kallon wani Indian film mai suna _mohabbatein_ suna kallon suna aikinsu na bad’ala.".
"Sai,9:30 na dare suka fice club dan shakata."
"Babban gida'n club dake Maiduguri sukaje, Club din na manyan yarane sai wane da wane yake zuwa wajen, shiyasa NAWAZ suka je gun, sdabida shi baya zuwa club na yara."
'Tare da Maly suka shiga hall din Ana ganin NAWAZ waje ya dau ihu Ana kiran sunansa yan Mata da maza duka."
"Waje na mussamman aka ware musu, gasu Abdul, Makinta, da Ahmad shima yazo Maiduguri, dukkansu da yan matansu nan NAWAZ da Maly suka zauna, aka soma shaye shaye da bad’alanci."
"Ranar rawa sukayi da iskanci kala2 sun bugu kuma party'n Till down ne, sabida haka kwana sukayi wajen sai 7:00 na safe suka tafi gida bayan gari ya waye."
"Shi gida ya wuce bayan ya sallami Maly kan taje gida."
"Haka sukayi, yana zuwa gida kota kan Mum bai biba ya wuce d'akinsa ya zube kan royal bed dinsa nan da nan bacci ya d'aukesa."
"Haka su Maly, Makinta, Abdul da Ahmad suma duk gidan jiyane...........
Daga alkalamin:-
*NEERATLURV*😍
&
*ABDUL MR SMILE*😃
MAYA
❣❣ ❣❣
❣ ❣
👩🏻 *MAYA* 👩🏻
❣❣
❣
0⃣6⃣
Via O.H.W📚
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
Rayuwa yau da gobe yaci gaba da tafiya".
"Cikin halayyen NAWAZ da Makinta Ba abinda ya ragu saima karuwa da tayi dan yanxu sunyi nisa a harkan Neman Mata da shaye shaye, sai dai Ba halayyensu bane yiwa Mace fyad'e basu tab’a yin fyad'e Ba sai dai ki kawo kanki ko su sunemeki "
"Yanxu sun sami 2yrs a university inda sukuma sukeda 24yrs amma har yanxu suna part 1 sabida kullum cikin repeating dinsu ake kuma su ko a jinkinsu, dan ko irin yadda ake bin lecturers abasu kudi su basayi."
"Cikin haka Matan Umar tasake haihuwa ya Mace wacce taci sunan kakar su wato Fateema bintu Zara ake kiranta da *MAYA* ( uwa kenan yake nufi cikin yaren bura/pabir) lokacin family'n sunyi murna Ba iyaka gata kam yarinyar Tasha ran suna harda yan Maiduguri sunje ciki har da NAWAZ da Makinta."
"Goma ta arziki Daddy ya had'a aka Kai sunan."
"Yanxu MAYA Nada shekara uku 3yrs a duniya ."
" Makinta ne zaune da NAWAZ cikin d'akin NAWAZ phone dinsa ya soma ringing yana dubawa ya ga Daddy, dagawa yayi ya amsa bamu dai ji meye suka ceba kawai jimukayi yace ok Daddy ganin zuwa muna ma tare yanxu zamu iso."
"Kallon Makinta NAWAZ yayi lokacinda ya yanke wayar yace hey Daddy na Neman mufa let hurry muje may b samune kasan kwanan nan Daddy akoi samu."
"Mikewa sukayi dukkansu suka dauki hanyar bangaren Daddy suna tafe suna hiran wata babe da NAWAZ ya hadu da ita wajen clubing dasukayi jiya a pinnacle hotel har suka isa bangaren Daddy'n , sallama sukayi sannan suka kunsa Kansu."
"Bayan sun sami waje sun zauna suka gyda Daddy da Daddy'n Makinta dan tare suke, amsawa sukayi kan Daddy yayi gyran voice."
'"Daddy ne yace NAWAZ, Makinta ya Kira sunan su cikin wani murya ta daban."
"Cikinsu saida ya duri ruwa kallon junansu sukayi kan suka had'a baki wajen amsawa Na'am Daddy.'
"Son da gaskene Ana repeating dinku a school."
"Ido suka waro waje kan sukace "REPEAT".
"Eh shi repeat nake nufi."
"A'a wlh Daddy saidai wasu munafukanne suke son hada kanmu daku koba Makinta? NAWAZ ne yake maganar Yana kanne wa Makinta ido."
"Eh gsky Daddy wasu munafukai ne dai suka hada karyansu amma muda muke part 2 yanxu a Ina aka mana repeat din."
"Okay dama nasani wannan lecturer naku kudi yakeso kuma yahad'a kanmu daku naji yanxu na yarda kuma tin da can na yarda kuna karatu am very proud of u sons karku damu da munafukai university ne ma kundena zuwa can London Zan turaku inda Ba yan sa ido yanxu kuje Ku Fara shiri cikin satinan zaku tafi."
"Yeeeeeh that's my Dad NAWAZ yayi hugging dinsa Yana pecking dinsa a kumatu I love you Daddy Ka rabamu da nijeriya dama yan sa ido sunyi yawa thanks Dad.'
"Makinta ma rungume Daddy'n,sa yayi sai murna suke the whole us in London studying wow thanks my super Daddy's ."
"Da murna suka je daki. NAWAZ yace bro na jima da son yiwa Daddy magana dama ya fitar damu outside muyi karatu can amma ya rigani fad'a."
"Makinta yace Kai tafi can ai Allah Wa wannan munafukin lecturer albarka daya kawo gulmar mu."
"Ameen NAWAZ yace."
"Makinta amma nifa da Daddy yakira mu we wlh bakaji yadda cikina yadau ruwa I thought ko wani abinne."
"Dallah dama Kai matsoraci ne."
"Haka suka ci gaba da hiransu har lokacin dasuka fita wajen Masha arsu."
"Cikin sati dayan da Daddy yace musu duk sun gama shiri tsab unimaid kam dama tuni sunyi bye bye dashi.
"Yau Monday misalin 8:00pm jirginsu zai daga zuwa London.
"Sunyi shiri su tsap cikin kana nan kaya inda red shirt ne a jikinsu da blue jeans ajikin kayan anyi designing na rubutu kamar haka _Daddy's boy_ aka zana da bakin Abu they look handsome all kuma dama tun can baya kyawawane musamman shi NAWAZ dayake Kama da larabawa.
"Dama tun Ana 2days su tafi suka dawo abuja dan anan jirgunsu zai daga zuwa London."
"Dukkansu sunyi shiga ta alfarma haka suka dunguma zuwa airport, da isarsu aka Fara screening dasauransu cikin kankanin lokaci aka gama komai saura kawai jirgi ya daga su tafi."
"Lokacin da suka zo sallama dasu Daddy har kwalla saida sukayi Mummy kam kuka Tasha hugging dinta NAWAZ yayi yana calming dinta with his sweetest word har yasamu tayi shiru tamishi fatan alheri."
"Haka bangaren Makinta da Mummy'n sa shima saida ya kwantar Mata da hankali kan sukayi sallama."
"Suna daga wa su Daddy hannu har suka shiga cikin jirgi, haka ma su Daddy."
"Saida jirginsu yadaga kan su Daddy suka bar airport din."
"Tafi sukayi na awanni kan suka isa garin London."
"Suna isa komai yana jiransu, su Kansu Ba vakin garin bane sun Saba zuwa shiyasa vasu wani sha wuya suka isa gida.'
"Gidane dadai Daddy ya sai musu acan kowa da part dinsa kuma akoi komai na more rayuwa aciki basai sunje hostel Ba a gidan zasu zauna yana ma kusa da makarantar.
"Bayan sunci sunsha suka huta har bacci ya daukesu, kuma a gobe zasu soma fita school."....
*** ***
_*Oxford university London*_
"First day d'insu NAWAZ a Oxford university sun ga changes d'an va kamar unimaid yakeba."
"Suna zuwa school kuma suna attending lecture sosai Ba kamar nan Maiduguri dasuke kin zuwa sai dai basu bar shaye shaye Ba amma basa sha yadda zasu bugu sabida tsaron da ke garin London Ba kamar nan Nigeria Ba."
"Watansu daya dafara zuwa school sukayi wasu abokai guda biyu Abdul da Ahmad, suma yan Nigeria ne Abdul dan Maiduguri ne shima babansa mai kudine a garin Maiduguri suke da zama, shi kuma Ahmad dan yobe state ne shima suna da kudi sosai a familynsu "
"Tun da suka hadu nan suka kulla abota ga halayyensu daya duka dansu Abdul manya ne a harkan nan da nan su NAWAZ ido yasake budewa."
'Sun zama manyan yara ga yan Mata na rububin NAWAZ yaran masu shi dan NAWAZ Nada qualities da duk wata hadadiyar Mace zata so sa ya hada komai duk da shi din (bura/pabir) ne."
"Abu kamar wasa har sunsami shekara biyu da Fara karatu cikin sherkara biyu nan su Daddy sun kaimusu visiting kusan sau hudu."
"Ba laifi yadda su Daddy suka tarar da son's dinsu sunji dad'i dan duk wata signs da zai nuna bad habits d'insu bai nunaba shiyasa su Daddy suka rinka alfahari da son's dinsu suna samusu albarka."
"Shege NAWAZ u know how to play games yes that's me yafada yana buga Abdul dake kwance dan yanxu duk suna gida daya.'
"My man ya akayine."
Shege ni wai Kai vaka ganin yadda su Daddy duk sun dauka Ba abinda muke aikatawa take a look at me bafa Wanda zai dauka ina shan abu ko Neman Mata no signs dude."
"Gaskiya kam my man skin dinka mai kyau ne, keep d fare bunning NAWAZ."
"Nan suka sheke da dariya Hhhhhhh."
"Ba laifi NAWAZ suna dan gane abu a school yana dan kokari wani sa'in, wani lokaci kuma yasa wasa gaba."
"Iskanci kam ya habaka sun rika har nuna ma sunyi, sun sake wayewa da sanin Mace."
"Su Daddy na kaimusu visiting lokaci2 amma har yanxu basu San halinda su NAWAZ ke cikiba."
"Suna da 28yrs suka kammala degree'n su ta fannin Mass communication, result yayi kyau Ba laifi."
"Lokacinda su Daddy sukaje musu graduating day sun so su dawo gida tare amma suka ki haka su Daddy suka dawo su kadai."
"Su NAWAZ dai sun ta zaga kasashe da dama,sai da suka dau kusan 1yrs and half (shekara daya da rabi) kan suka dawo gida Nigeria.'"
" su NAWAZ anzama manyan yara ga kudi ga kyau shiyasa suke taka duk Wanda suka gadama suke kuma shuka tsiyansu."
"Basa wani aiki kudi kawai iyayensu ke basu."
"A birthday din NAWAZ da Makinta na cika 32yrs ne NAWAZ ya hadu da malika (maly) matashiya ce Yar 20yrs ce tanada kyau Ba laifi sai dai baYar hannunbace, suna zaune da iyayenta a damboa road wajen circular road a Maiduguri."
"Tundaga lokacinda NAWAZ suka hadu da Maly suke shuka masha'arsu tare, NAWAZ na matikar ji da Maly kasancewar shiyayi dis vargin dinta kuma tana jin maganarsa gata da tsoronsa tana shanye duk wulakancida yake Mata kuma ya haneta da Hulda da wasu mazan."
"Yanxu shekaransu daya da ita kenan."
"Daddy yasake samun Karin girma yanxu yana minister of finance Daddy'n Makinta kuma minister of education."
_*Wannan kenan*_
Muje zuwa _*cigaban Labari*_..
Daga alkalamin:-
*NEERATLURV*😍
&
*ABDUL MR SMILE*😃
❣ ❣
👩🏻 *MAYA* 👩🏻
❣❣
❣
0⃣6⃣
Via O.H.W📚
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
Rayuwa yau da gobe yaci gaba da tafiya".
"Cikin halayyen NAWAZ da Makinta Ba abinda ya ragu saima karuwa da tayi dan yanxu sunyi nisa a harkan Neman Mata da shaye shaye, sai dai Ba halayyensu bane yiwa Mace fyad'e basu tab’a yin fyad'e Ba sai dai ki kawo kanki ko su sunemeki "
"Yanxu sun sami 2yrs a university inda sukuma sukeda 24yrs amma har yanxu suna part 1 sabida kullum cikin repeating dinsu ake kuma su ko a jinkinsu, dan ko irin yadda ake bin lecturers abasu kudi su basayi."
"Cikin haka Matan Umar tasake haihuwa ya Mace wacce taci sunan kakar su wato Fateema bintu Zara ake kiranta da *MAYA* ( uwa kenan yake nufi cikin yaren bura/pabir) lokacin family'n sunyi murna Ba iyaka gata kam yarinyar Tasha ran suna harda yan Maiduguri sunje ciki har da NAWAZ da Makinta."
"Goma ta arziki Daddy ya had'a aka Kai sunan."
"Yanxu MAYA Nada shekara uku 3yrs a duniya ."
" Makinta ne zaune da NAWAZ cikin d'akin NAWAZ phone dinsa ya soma ringing yana dubawa ya ga Daddy, dagawa yayi ya amsa bamu dai ji meye suka ceba kawai jimukayi yace ok Daddy ganin zuwa muna ma tare yanxu zamu iso."
"Kallon Makinta NAWAZ yayi lokacinda ya yanke wayar yace hey Daddy na Neman mufa let hurry muje may b samune kasan kwanan nan Daddy akoi samu."
"Mikewa sukayi dukkansu suka dauki hanyar bangaren Daddy suna tafe suna hiran wata babe da NAWAZ ya hadu da ita wajen clubing dasukayi jiya a pinnacle hotel har suka isa bangaren Daddy'n , sallama sukayi sannan suka kunsa Kansu."
"Bayan sun sami waje sun zauna suka gyda Daddy da Daddy'n Makinta dan tare suke, amsawa sukayi kan Daddy yayi gyran voice."
'"Daddy ne yace NAWAZ, Makinta ya Kira sunan su cikin wani murya ta daban."
"Cikinsu saida ya duri ruwa kallon junansu sukayi kan suka had'a baki wajen amsawa Na'am Daddy.'
"Son da gaskene Ana repeating dinku a school."
"Ido suka waro waje kan sukace "REPEAT".
"Eh shi repeat nake nufi."
"A'a wlh Daddy saidai wasu munafukanne suke son hada kanmu daku koba Makinta? NAWAZ ne yake maganar Yana kanne wa Makinta ido."
"Eh gsky Daddy wasu munafukai ne dai suka hada karyansu amma muda muke part 2 yanxu a Ina aka mana repeat din."
"Okay dama nasani wannan lecturer naku kudi yakeso kuma yahad'a kanmu daku naji yanxu na yarda kuma tin da can na yarda kuna karatu am very proud of u sons karku damu da munafukai university ne ma kundena zuwa can London Zan turaku inda Ba yan sa ido yanxu kuje Ku Fara shiri cikin satinan zaku tafi."
"Yeeeeeh that's my Dad NAWAZ yayi hugging dinsa Yana pecking dinsa a kumatu I love you Daddy Ka rabamu da nijeriya dama yan sa ido sunyi yawa thanks Dad.'
"Makinta ma rungume Daddy'n,sa yayi sai murna suke the whole us in London studying wow thanks my super Daddy's ."
"Da murna suka je daki. NAWAZ yace bro na jima da son yiwa Daddy magana dama ya fitar damu outside muyi karatu can amma ya rigani fad'a."
"Makinta yace Kai tafi can ai Allah Wa wannan munafukin lecturer albarka daya kawo gulmar mu."
"Ameen NAWAZ yace."
"Makinta amma nifa da Daddy yakira mu we wlh bakaji yadda cikina yadau ruwa I thought ko wani abinne."
"Dallah dama Kai matsoraci ne."
"Haka suka ci gaba da hiransu har lokacin dasuka fita wajen Masha arsu."
"Cikin sati dayan da Daddy yace musu duk sun gama shiri tsab unimaid kam dama tuni sunyi bye bye dashi.
"Yau Monday misalin 8:00pm jirginsu zai daga zuwa London.
"Sunyi shiri su tsap cikin kana nan kaya inda red shirt ne a jikinsu da blue jeans ajikin kayan anyi designing na rubutu kamar haka _Daddy's boy_ aka zana da bakin Abu they look handsome all kuma dama tun can baya kyawawane musamman shi NAWAZ dayake Kama da larabawa.
"Dama tun Ana 2days su tafi suka dawo abuja dan anan jirgunsu zai daga zuwa London."
"Dukkansu sunyi shiga ta alfarma haka suka dunguma zuwa airport, da isarsu aka Fara screening dasauransu cikin kankanin lokaci aka gama komai saura kawai jirgi ya daga su tafi."
"Lokacin da suka zo sallama dasu Daddy har kwalla saida sukayi Mummy kam kuka Tasha hugging dinta NAWAZ yayi yana calming dinta with his sweetest word har yasamu tayi shiru tamishi fatan alheri."
"Haka bangaren Makinta da Mummy'n sa shima saida ya kwantar Mata da hankali kan sukayi sallama."
"Suna daga wa su Daddy hannu har suka shiga cikin jirgi, haka ma su Daddy."
"Saida jirginsu yadaga kan su Daddy suka bar airport din."
"Tafi sukayi na awanni kan suka isa garin London."
"Suna isa komai yana jiransu, su Kansu Ba vakin garin bane sun Saba zuwa shiyasa vasu wani sha wuya suka isa gida.'
"Gidane dadai Daddy ya sai musu acan kowa da part dinsa kuma akoi komai na more rayuwa aciki basai sunje hostel Ba a gidan zasu zauna yana ma kusa da makarantar.
"Bayan sunci sunsha suka huta har bacci ya daukesu, kuma a gobe zasu soma fita school."....
*** ***
_*Oxford university London*_
"First day d'insu NAWAZ a Oxford university sun ga changes d'an va kamar unimaid yakeba."
"Suna zuwa school kuma suna attending lecture sosai Ba kamar nan Maiduguri dasuke kin zuwa sai dai basu bar shaye shaye Ba amma basa sha yadda zasu bugu sabida tsaron da ke garin London Ba kamar nan Nigeria Ba."
"Watansu daya dafara zuwa school sukayi wasu abokai guda biyu Abdul da Ahmad, suma yan Nigeria ne Abdul dan Maiduguri ne shima babansa mai kudine a garin Maiduguri suke da zama, shi kuma Ahmad dan yobe state ne shima suna da kudi sosai a familynsu "
"Tun da suka hadu nan suka kulla abota ga halayyensu daya duka dansu Abdul manya ne a harkan nan da nan su NAWAZ ido yasake budewa."
'Sun zama manyan yara ga yan Mata na rububin NAWAZ yaran masu shi dan NAWAZ Nada qualities da duk wata hadadiyar Mace zata so sa ya hada komai duk da shi din (bura/pabir) ne."
"Abu kamar wasa har sunsami shekara biyu da Fara karatu cikin sherkara biyu nan su Daddy sun kaimusu visiting kusan sau hudu."
"Ba laifi yadda su Daddy suka tarar da son's dinsu sunji dad'i dan duk wata signs da zai nuna bad habits d'insu bai nunaba shiyasa su Daddy suka rinka alfahari da son's dinsu suna samusu albarka."
"Shege NAWAZ u know how to play games yes that's me yafada yana buga Abdul dake kwance dan yanxu duk suna gida daya.'
"My man ya akayine."
Shege ni wai Kai vaka ganin yadda su Daddy duk sun dauka Ba abinda muke aikatawa take a look at me bafa Wanda zai dauka ina shan abu ko Neman Mata no signs dude."
"Gaskiya kam my man skin dinka mai kyau ne, keep d fare bunning NAWAZ."
"Nan suka sheke da dariya Hhhhhhh."
"Ba laifi NAWAZ suna dan gane abu a school yana dan kokari wani sa'in, wani lokaci kuma yasa wasa gaba."
"Iskanci kam ya habaka sun rika har nuna ma sunyi, sun sake wayewa da sanin Mace."
"Su Daddy na kaimusu visiting lokaci2 amma har yanxu basu San halinda su NAWAZ ke cikiba."
"Suna da 28yrs suka kammala degree'n su ta fannin Mass communication, result yayi kyau Ba laifi."
"Lokacinda su Daddy sukaje musu graduating day sun so su dawo gida tare amma suka ki haka su Daddy suka dawo su kadai."
"Su NAWAZ dai sun ta zaga kasashe da dama,sai da suka dau kusan 1yrs and half (shekara daya da rabi) kan suka dawo gida Nigeria.'"
" su NAWAZ anzama manyan yara ga kudi ga kyau shiyasa suke taka duk Wanda suka gadama suke kuma shuka tsiyansu."
"Basa wani aiki kudi kawai iyayensu ke basu."
"A birthday din NAWAZ da Makinta na cika 32yrs ne NAWAZ ya hadu da malika (maly) matashiya ce Yar 20yrs ce tanada kyau Ba laifi sai dai baYar hannunbace, suna zaune da iyayenta a damboa road wajen circular road a Maiduguri."
"Tundaga lokacinda NAWAZ suka hadu da Maly suke shuka masha'arsu tare, NAWAZ na matikar ji da Maly kasancewar shiyayi dis vargin dinta kuma tana jin maganarsa gata da tsoronsa tana shanye duk wulakancida yake Mata kuma ya haneta da Hulda da wasu mazan."
"Yanxu shekaransu daya da ita kenan."
"Daddy yasake samun Karin girma yanxu yana minister of finance Daddy'n Makinta kuma minister of education."
_*Wannan kenan*_
Muje zuwa _*cigaban Labari*_..
Daga alkalamin:-
*NEERATLURV*😍
&
*ABDUL MR SMILE*😃
Saturday, 25 March 2017
MAYA
❣❣ ❣❣
❣ ❣
👩🏻 *MAYA*👩🏻
❣❣
❣
4⃣
Via O H W📚
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
*** ***
Bayan auren su da shekara daya2 Allah yasake budamusu hanya sosai suke samu Aliyu da mustapha Ba laifi kowannensu kuma na kokari wajen kula da matarsa kuma suna gwada musu so."
"Acikin 1yrs dasukayi sun ziyarci umman su Aliyu da yayansa Umar a garin Biu."
"Umma taji dadin ganinsu sosai tayita samusu albarka, haka ma Ya Umar shima yaji dadin ganin tilon kaninsa da matarsa."
"Sati daya sukayi a Biu, sun ziyarci yan uwa da dama haka abokan arziki duk inda suka shiga anata yaba su kuma duk dangi na son Aeesha matar Aliyu, itama taji dadin yadda suke Mata duk gidan da suka je saitamusu kyuata dukka manya da yaransu."
"Mustapha,Nafeesa matarsa da Aeesha sunji dadin garin Biu musamman ire iren girkin (bura/papir) dasuke ci har koya sukayi, dazasu koma garin Maiduguri umman Aliyu da matan Ya Umar suka had'o musu kayan miya kamar su daddawa, kuka,karkashi, wake da sauransu."
"Haka rayuwa taci gaba da tafiyar musu cikin jin dadi da kwanciyar hankali, kuma ako da yaushe Allah na buda wasu Aliyu d'an sunkasance masu hazaka da rikon amana shiyasa komai nasu ke tafiya daidai."
"Matsalarsu bai wuci rashin haihuwar da basayi Ba amma sun dukufa sunmika kukansu gun Allah, kullum cikin addu'a suke kan Allah yabasu haihuwa, Dan su a ganinsu sunyi aure amma har Ana Neman d’ebe tsawon 2yrs basu haihuwa, sundai San yin Allah ne shiyasa basa wasa da rokonsa (Dan Allah S.W.T yakasance maji kuma magani, kuma yasan duk abinda yadace da bawansa, kar kakagaji da rokonsa Dan ya hanaka abinda kake so a lokacin kacigaba insha Allah wataran zai mallaka maka..Allah yasa mu dace Ameen!!!)."
"Ana cikin haka ne lokacin su Aliyu har sunyi aniversery na 2yrs da aure k’watsam watarana Aeesha ta tashi da wani mtsanancin zazzabi Wanda ya haifarmata kasala da amai, Dan ranan duk abinda taci saita amayar ta galabaita sosai hakan ya tilasta Aliyu daukanta zuwa hospital, a Maiduguri teaching hospital (TH) suka je ganin likita (doctor)."
"Gwajin farko sakamako ya nuna,Aeesha na dauke da juna biyu har na tsawon 3month."
"Zo kaga murna wajen couples (ma'aurata) dinnan sunkasa boyewa har k’weta Aliyu yayi wa doctor da nurses na hospital din, da murna suka je gida bayan an karanta musu zawabai da dokokinda yakamata mai ciki ta kiyaye da Wanda ya kamata su bi, Ahaka suka karasa fuskarsu fal farinciki."
"Sai vayan sallah'n isha suka je suka gaya mustapha da nafisa suma sun kasa boye farin cikinsu."
"Hira sosai suka sha ranan sai dare sosai kowannensu suka tafi suka kwanta inda su Aliyu suka sake k’wantarwa su mustapha hankali kan suma suna gab da samun nasu da yardar Allah kan suka musu saida safe."
"Kulawa Aliyu ke vawa Aeesha na musu Dan duk ya daukemata aikin gidan kap shikeyi ko tsinsiya yahanata dauka balle wani k’wak’waran motsi ita dai sai tayitamasa dariya tana tsokanarsa kan yana son wannan babyn sosai, shi dai cemata yake ha ai saima kin haihu tukun zakiga yadda ake nunawa yaro gata, murmushi kawai take Dan tasan wannan babyn kam zaisha gata inyaxo duniya."
"Ana ciki haka da sati daya nafisa tasamu Nata cikin itama na 3months Kai duk familyn sunyi murna."
"Gata suke samu duka daga bangaren mazajensu da yan uwa "
"Cikinsu ya girma wata 9 har yakai haihuwa, tunkafin yaran su zo duniya antanadar musu kayan more rayuwa."
_nidai neeratlurv na kalli Mr smile nace Kai Abdul da ganin yaran nan insun Zo duniya zasu sha gata_
_Abdul yace Kai neerat Bari kawai mudai je zuwa zamu sha kallo_
"Awata Friday ne dukka matan suka tashi da nakuda tashin hankali nan aka yi saurin rushing dasu TH, tsawon awa biyu duk suna nakuda a warsu ta 3 ne suka samu damar haiho yaransu masu kyau."
"Dukkansu yara Maza suka haiho, yaran sunzo cikin koshin lpy gasu many a dasu kamar yaran turawa."
"Babaninsu da uwayensu baki yakasa rufuwa gakuma kakaninsu Dan baban mustapha da Ummarsa sunje ga na Aeesha da nafisa kowa sai son daukar yaran yake."
"Saida suka d’ebi 1hrs tukun aka sallamesu nan suka dunguma zuwa gida."
"Tunda akayi haihuwar nan mutane ke zuwa varka kullum gidan makil cike da mutane kasancewar an san familyn Alibee a kap garin Maiduguri Dan mutum ne mai kamala da daraja talakawa uwa uba ga k’wetatawa shiyasa kowa ke ziyartan gidan."
"Matar Ya Umar dashi kansa sunxo haka dangi dake can Biu sun zo"
"Ranar suna yara sukaci sunansu, yaron Aliyu yaci sunan kakansa Yusuf (NAWAZ), shi kuma yaron mustapha yaci sunan kakansa ta uwa Muhammad (Makinta)."
"Anyi shagali iya shagali tsaya dad's b’ata lokacine masu karatu kawai just imagine yadda sunan zai kasance."
"Anyi taro lpy anci ansha an raba k’ewtuttuka da dama kan aka tashi a taro."....
"Tundaga wannan lokacin kuwa su Aliyu suka dauki son duniya suka daurawa yayansu."
"Wani uban so suke musu kamar mai."
*** ***
_*bayan shekara 10*_
Su NAWAZ da Makinta sun girma gawani shagwa6a da rashin kunya Dan duk abinda suke so shi ake musu, ba'a tsawatar musu KO kadan abin ransu suke, ko a makaranta basa aje hankali Sam sai wasa kullum ana ciken repeating din su amma iyayen ko ajikinsu."
"Lokacin suna primary six (6) a Elkanemi duk primary section an sansu haka malaman su dan yaran akoi su Neman tsokana duk da NAWAZ din bai cika maganaba amma akoi zuciya anka tabasa ".
"Akoi rannan da wata Aunty English language tabasu assignment NAWAZ bai yiba datazo making taga nasa blank bai rubuta komaiba."
"Aunty tace who is that Yusuf Aliyu Yusuf come out here."
"Yana ji ya batsar kamar Ba Shiva sai da yan ajin suka nunasa Dan kanta taje desk dinsa cox NAWAZ akoi taurin Kai."
"Koda taje ta tambaya why have you done your assignment."
"Budar bakinsa yace bcoz am not in the mood of doing it."
"Aunty tace who d hell u are da har zaka cemin u are not in the mood of doing ur assignment huh! Tayi maganar in a louder voice."
"Cikin yanayi na rashin jin tsoro da rashin kunya yace bcoz am daddy's boy and mommy's son."
"Lallai tace yaronan kneel down tasa and tabasa good 10 lashes da worning na kar yasake Mata rashin kunya."
"Kuka sosai yasha har yaje gida, ai ko yana zuwa gida ya kulle kansa a d'aki yaki fitowa mummy'nsa Ba rokonsa da batayiba amma yaki budewa dan kanta ta barsa, Makinta ne yazo yake gayamata incident da ya faru a school shiyasa yake fushi."
"Da Daddy ya dawo mummy ta sanar dashi abinda ya faru har da kulle kansa dayayi a daki."
"Daddy ne yaje yata bugawa yaki budewa har saida yaji Daddy ne kan ya bude."
"Da kyar Daddy yashawo kansa after promising him gobe zai je school din a dau mataki, tukun ya yarda yaci tuwo har sukayi hira."
"Washegari Daddy yaje wajen head master yamasa bayanin ko shi waye da abinda ke tafe da shi."
"Ankira English teacher head master ya rufeta da fad'a har da cewa tabawa NAWAZ hakuri."
"Haka ta daure tabasa hakuri (yaron da zatayi 'da dashi, Allah shi kewta)."
"Aka Kara da Jan kunnenta not to beat him again coz if that happen again she will face d consequences."
"Head master yakara Ba NAWAZ da Daddy'nsa hakuri kan Daddy ya hakura."
"Toh fa haka rayuwa taci gaba da tafiya kullum NAWAZ da Makinta na Dada baci har suka shiga secondary school."
"Iskanci, rashin kunya sai abinda yakaru".
"Su Aliyu kam da mustapha arziki ya bunkasa Dan har anfara dama siyasa dasu Dan a halin yanzu suna a commissioners."
Daga alkalamin:-
*NEERATLURV*😍
&
*ABDUL MR SMILE*😃
❣ ❣
👩🏻 *MAYA*👩🏻
❣❣
❣
4⃣
Via O H W📚
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
*** ***
Bayan auren su da shekara daya2 Allah yasake budamusu hanya sosai suke samu Aliyu da mustapha Ba laifi kowannensu kuma na kokari wajen kula da matarsa kuma suna gwada musu so."
"Acikin 1yrs dasukayi sun ziyarci umman su Aliyu da yayansa Umar a garin Biu."
"Umma taji dadin ganinsu sosai tayita samusu albarka, haka ma Ya Umar shima yaji dadin ganin tilon kaninsa da matarsa."
"Sati daya sukayi a Biu, sun ziyarci yan uwa da dama haka abokan arziki duk inda suka shiga anata yaba su kuma duk dangi na son Aeesha matar Aliyu, itama taji dadin yadda suke Mata duk gidan da suka je saitamusu kyuata dukka manya da yaransu."
"Mustapha,Nafeesa matarsa da Aeesha sunji dadin garin Biu musamman ire iren girkin (bura/papir) dasuke ci har koya sukayi, dazasu koma garin Maiduguri umman Aliyu da matan Ya Umar suka had'o musu kayan miya kamar su daddawa, kuka,karkashi, wake da sauransu."
"Haka rayuwa taci gaba da tafiyar musu cikin jin dadi da kwanciyar hankali, kuma ako da yaushe Allah na buda wasu Aliyu d'an sunkasance masu hazaka da rikon amana shiyasa komai nasu ke tafiya daidai."
"Matsalarsu bai wuci rashin haihuwar da basayi Ba amma sun dukufa sunmika kukansu gun Allah, kullum cikin addu'a suke kan Allah yabasu haihuwa, Dan su a ganinsu sunyi aure amma har Ana Neman d’ebe tsawon 2yrs basu haihuwa, sundai San yin Allah ne shiyasa basa wasa da rokonsa (Dan Allah S.W.T yakasance maji kuma magani, kuma yasan duk abinda yadace da bawansa, kar kakagaji da rokonsa Dan ya hanaka abinda kake so a lokacin kacigaba insha Allah wataran zai mallaka maka..Allah yasa mu dace Ameen!!!)."
"Ana cikin haka ne lokacin su Aliyu har sunyi aniversery na 2yrs da aure k’watsam watarana Aeesha ta tashi da wani mtsanancin zazzabi Wanda ya haifarmata kasala da amai, Dan ranan duk abinda taci saita amayar ta galabaita sosai hakan ya tilasta Aliyu daukanta zuwa hospital, a Maiduguri teaching hospital (TH) suka je ganin likita (doctor)."
"Gwajin farko sakamako ya nuna,Aeesha na dauke da juna biyu har na tsawon 3month."
"Zo kaga murna wajen couples (ma'aurata) dinnan sunkasa boyewa har k’weta Aliyu yayi wa doctor da nurses na hospital din, da murna suka je gida bayan an karanta musu zawabai da dokokinda yakamata mai ciki ta kiyaye da Wanda ya kamata su bi, Ahaka suka karasa fuskarsu fal farinciki."
"Sai vayan sallah'n isha suka je suka gaya mustapha da nafisa suma sun kasa boye farin cikinsu."
"Hira sosai suka sha ranan sai dare sosai kowannensu suka tafi suka kwanta inda su Aliyu suka sake k’wantarwa su mustapha hankali kan suma suna gab da samun nasu da yardar Allah kan suka musu saida safe."
"Kulawa Aliyu ke vawa Aeesha na musu Dan duk ya daukemata aikin gidan kap shikeyi ko tsinsiya yahanata dauka balle wani k’wak’waran motsi ita dai sai tayitamasa dariya tana tsokanarsa kan yana son wannan babyn sosai, shi dai cemata yake ha ai saima kin haihu tukun zakiga yadda ake nunawa yaro gata, murmushi kawai take Dan tasan wannan babyn kam zaisha gata inyaxo duniya."
"Ana ciki haka da sati daya nafisa tasamu Nata cikin itama na 3months Kai duk familyn sunyi murna."
"Gata suke samu duka daga bangaren mazajensu da yan uwa "
"Cikinsu ya girma wata 9 har yakai haihuwa, tunkafin yaran su zo duniya antanadar musu kayan more rayuwa."
_nidai neeratlurv na kalli Mr smile nace Kai Abdul da ganin yaran nan insun Zo duniya zasu sha gata_
_Abdul yace Kai neerat Bari kawai mudai je zuwa zamu sha kallo_
"Awata Friday ne dukka matan suka tashi da nakuda tashin hankali nan aka yi saurin rushing dasu TH, tsawon awa biyu duk suna nakuda a warsu ta 3 ne suka samu damar haiho yaransu masu kyau."
"Dukkansu yara Maza suka haiho, yaran sunzo cikin koshin lpy gasu many a dasu kamar yaran turawa."
"Babaninsu da uwayensu baki yakasa rufuwa gakuma kakaninsu Dan baban mustapha da Ummarsa sunje ga na Aeesha da nafisa kowa sai son daukar yaran yake."
"Saida suka d’ebi 1hrs tukun aka sallamesu nan suka dunguma zuwa gida."
"Tunda akayi haihuwar nan mutane ke zuwa varka kullum gidan makil cike da mutane kasancewar an san familyn Alibee a kap garin Maiduguri Dan mutum ne mai kamala da daraja talakawa uwa uba ga k’wetatawa shiyasa kowa ke ziyartan gidan."
"Matar Ya Umar dashi kansa sunxo haka dangi dake can Biu sun zo"
"Ranar suna yara sukaci sunansu, yaron Aliyu yaci sunan kakansa Yusuf (NAWAZ), shi kuma yaron mustapha yaci sunan kakansa ta uwa Muhammad (Makinta)."
"Anyi shagali iya shagali tsaya dad's b’ata lokacine masu karatu kawai just imagine yadda sunan zai kasance."
"Anyi taro lpy anci ansha an raba k’ewtuttuka da dama kan aka tashi a taro."....
"Tundaga wannan lokacin kuwa su Aliyu suka dauki son duniya suka daurawa yayansu."
"Wani uban so suke musu kamar mai."
*** ***
_*bayan shekara 10*_
Su NAWAZ da Makinta sun girma gawani shagwa6a da rashin kunya Dan duk abinda suke so shi ake musu, ba'a tsawatar musu KO kadan abin ransu suke, ko a makaranta basa aje hankali Sam sai wasa kullum ana ciken repeating din su amma iyayen ko ajikinsu."
"Lokacin suna primary six (6) a Elkanemi duk primary section an sansu haka malaman su dan yaran akoi su Neman tsokana duk da NAWAZ din bai cika maganaba amma akoi zuciya anka tabasa ".
"Akoi rannan da wata Aunty English language tabasu assignment NAWAZ bai yiba datazo making taga nasa blank bai rubuta komaiba."
"Aunty tace who is that Yusuf Aliyu Yusuf come out here."
"Yana ji ya batsar kamar Ba Shiva sai da yan ajin suka nunasa Dan kanta taje desk dinsa cox NAWAZ akoi taurin Kai."
"Koda taje ta tambaya why have you done your assignment."
"Budar bakinsa yace bcoz am not in the mood of doing it."
"Aunty tace who d hell u are da har zaka cemin u are not in the mood of doing ur assignment huh! Tayi maganar in a louder voice."
"Cikin yanayi na rashin jin tsoro da rashin kunya yace bcoz am daddy's boy and mommy's son."
"Lallai tace yaronan kneel down tasa and tabasa good 10 lashes da worning na kar yasake Mata rashin kunya."
"Kuka sosai yasha har yaje gida, ai ko yana zuwa gida ya kulle kansa a d'aki yaki fitowa mummy'nsa Ba rokonsa da batayiba amma yaki budewa dan kanta ta barsa, Makinta ne yazo yake gayamata incident da ya faru a school shiyasa yake fushi."
"Da Daddy ya dawo mummy ta sanar dashi abinda ya faru har da kulle kansa dayayi a daki."
"Daddy ne yaje yata bugawa yaki budewa har saida yaji Daddy ne kan ya bude."
"Da kyar Daddy yashawo kansa after promising him gobe zai je school din a dau mataki, tukun ya yarda yaci tuwo har sukayi hira."
"Washegari Daddy yaje wajen head master yamasa bayanin ko shi waye da abinda ke tafe da shi."
"Ankira English teacher head master ya rufeta da fad'a har da cewa tabawa NAWAZ hakuri."
"Haka ta daure tabasa hakuri (yaron da zatayi 'da dashi, Allah shi kewta)."
"Aka Kara da Jan kunnenta not to beat him again coz if that happen again she will face d consequences."
"Head master yakara Ba NAWAZ da Daddy'nsa hakuri kan Daddy ya hakura."
"Toh fa haka rayuwa taci gaba da tafiya kullum NAWAZ da Makinta na Dada baci har suka shiga secondary school."
"Iskanci, rashin kunya sai abinda yakaru".
"Su Aliyu kam da mustapha arziki ya bunkasa Dan har anfara dama siyasa dasu Dan a halin yanzu suna a commissioners."
Daga alkalamin:-
*NEERATLURV*😍
&
*ABDUL MR SMILE*😃
Saturday, 18 March 2017
MAYA
❣❣ ❣❣
❣ ❣
👩🏻 *MAYA* 👩🏻
❣❣
❣
0⃣5⃣
Via O.H.W📚
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
_*After 18 years*_
Cikin shekara takwas dasuka gaba abubuwa da dama sunfaru ciki harda samin changing matsayi dasu Aliyu sukayi daga commissioners zuwa perm sect gadadan gadan yanxu Ana dama siyasa dasu dan a halin yanxu har Aliyu na teman takarar senate na southan part of borno shikuma mustapha norethan part of borno."
"A garin biu kuma Aliyu yasake innovating gidansu yakoma wata mansion dan ginin zamani aka musu yanxu Ba sauran wuya sai jin dadi amma dake Umar na noma yasa sa tsufa da wuri, Umman su kam tana nan tsohowa mai ran karfe Dan bata mutuba."
"Sai dai ba'a rasa daya biyu Ba Dan daga Aliyu har Umar haihuwa ta tsaya musu har yanxu shiru duk dai basu damuba tunda sunsan yin Allah ne."
"Yanxu NAWAZ na SS2 third term a school shida Makinta amma Sam basa aje hankali wajen karatu more especially shi NAWAZ yafiya wasa da karatu dayawa dan wataran ma baya attending na class gashi kuma yana da sharp brain saidai shi karatu bai damesaba a ganinsa tunda Daddy'nsa Nada kudi toh kudin zai gama masa komai na rayuwa shiyasa Sam baya damuwa da karatu."
"Duk da NAWAZ bai wani girma sosaiba yana 18-19yrs amma yan Mata na kawo Kansu garesa, a makaranta wani sa'in har fada Mata keyi a kansa, shi kuma basa gabansa sam."
"Iskanci kam sai abinda ya karu ga Daddy yasake kudi, bushasha yake da kudi son ransa dan daga mummy har Daddy bamai tsawatar masa dan idan sukayi gigin haka fa toh ranar fushi xaiyi dasu intakama ya bar gidan gashi sukuma basa so yayi nesa da su shiyasa basa mishi fad'an bare yabar gidan "
'Haka bangaren Makinta shima the same thing yake aikatawa sai shi Makinta yana d'an son makaranta da karatu amma shima yan Mata na rububinsa."
"Rayuwa dai taci gaba da gudana anyi zabe inda Daddy zuka lashe zaben takarar senators dashi da mustapha."
"Ranar kam family's din su sunyi murna dan har party suka had'a aka ci aka sha aka watse bayan anyi ma mutane kyauttutuka da dama."
"NAWAZ da Makinta sun had'a nasu partyn dan taya iyayensu murna sunyi a barwee hotel dake ngomari, sun gayyaci abokansu da dama har da yan school d'insu both males and females anci an asha an chashe kamar Ba gobe iskanci kam da bad’ala Ba irin wacce Ba'ayiba."
"Wata gwaskar yarinya ce a girma ma ta girmi NAWAZ d'in tantiriyar Yar bariki da tunda taxo wajen idonta ke akan NAWAZ nan hankalinta ya tashi taji ba Wanda take so sama da NAWAZ sai da tayi duk yadda zatayi akayi connecting dinta da NAWAZ."
"Ko da farko da ta Kai kanta wajen NAWAZ ya batsar amma wannan yarinyar saida tayi duk wani kissa da hikimar karuwai taja ra'ayin NAWAZ har ya amincemata."
"Rawa suka Fara tika da NAWAZ a fili sai romancing d'insa take tun baya mayarmata martani har yasoma mayar Mata."
"Dama NAWAZ Ba gwani bane baya Neman Mata bare har ya kaiga romancing dinta Kai ko shaye shaye bayayi a barsa da rashin kunya da sauransu amma Mata basa gabansa, abokansa da dama sun so yafara shaye shaye da Neman Mata amma yajajirce yanuna musu bayida ra'ayi sudai basu bar k’wadaitamasa shan abuba da. Dadin Mata amma yaki sai yau da Allah yahad'asa da Yar barikin nan ."
"Kowa na wajen yayi mamakin yadda suka ga NAWAZ ya zake sai rawa da romancing din babe yake abinda bayayi amma haka suka boye mamakinsu aka ci gaba da sha'ani."
"Basu farga da surprise Ba saida suka ga wannan yarinyar tana shayar da NAWAZ kayan maye, shikuma NAWAZ Sam baya hayyacinsa dan romancing dasukayi duk sai yaji yatafi wani duniya na daban sai biyemata yake itakuma sai kissa da nuna bariki take har taci galaba akansa."
"Koda aka tasshi a party saida yarinyar nan tasan yadda tayi taja NAWAZ yabita zuwa gidanan da take aikata bad’alanta "
"Sun isa gidan tabude musu daki suka shige nan tayi Sindirrr haihuwar uwarta da ubanta shima NAWAZ sai da tasan yadda tacire masa nasa kayan. Kisses masu zafi tashiga kaimasa tana romancing dinsa duk ta tafi da Imninsa nan shima yarinka maida Mata martani sai musanyar numfashi da sakonni suke aikawa junansu bata barsa Ba sai da tayi yadda zatayi ya aikata Zina da ita."
"A gidan NAWAZ ya kwana basu suka bar aikata aikin haramun Ba sai asuba, NAWAZ tunaninsa yayi nisa bai taba tunanin haka Mace keda dadiba sai yau yace cikin zuciyarsa Ashe yana cutuwa tunda da Mata ke kawo Kansu garesa yake kinsu toh lalle inko hakane yaci alwashin daga yau yafara huld'a dasu."
"Da gari ya waye bayan yayi wanka da kyar ta barsa ya tafi bayan saida suka sake d'aukan tsawon lokaci suna romancing junansu tanata zubamasa shagwa6a wai ita a dole zatayi missing dinsa da kyar yasamu ya tafi gida bayan ya Mata alkawarin dawowa tare da Mata kyautan 5000 thousand ya tafi."
"Koda yaje gida cikin farinciki ya Kira Makinta ya sanar dashi duk abinda ya faru nan yake gayamasa gobe ma zai koma ko zasuje tare, eh kawai Makinta."
"NAWAZ fa tun daga ranar ya mayar da zina da shaye shaye sune abokansa, iskanci yake Ba mai yimasa magana, dan a lokacin Daddy Yana zama a Abuja suke Maiduguri da Mummy sunki tarewa Abuja da Daddy sukace anan zasu zauna saidai suna zuwa Hutu da weekend shima Daddy haka kowani weekend yake zuwa ko bayan 3days."
"Makinta ma yashiga sahu dan shima yanxu ya zama dan hannu sai dai baikai NAWAZ Ba."
*** *** ***
*Ahaka Rayuwa taci gaba da tafiya kullum iskanci sai abinda ya karu danyanxu daga NAWAZ har Makinta sunsan kan Mata, busha sha suke sosai ga shan maye acikin su saidai koda yake shan Abu baya sauya masa haliita musamman yanayin bakinsa yananan pink bai canja launiba."
"Yanzu sun kammala secondary school result yayi kyau dan anbi da kudi, sunyi jamb shima kawai dan sa'a sukayi shiyasa suka wuce."
"Sunyi applying university of Maiduguri can zasu inda NAWAZ Mass communication shima haka Makinta."
" abin nema ya samu su NAWAZ a university iskanci kam sai hab’aka take."
"Yan Mata buhu buhu sai wacce yazaba he just use, deceived and dump them that's all he keep of doing."
"Exactly what Makinta was doing shima aikin kenan ."
"Basa karatu Sam they keep on clubing and partying, sai shaye da Neman Mata."
"First year dinsu a uimaid anyi repeating dinsu amma su ko a jikinsu."
"Iyayensu kam basu San meye suke aikatawa Ba su a tunaninsu there son's are wise educative and senseble kuma suna alfahari dasu."
"And now su NAWAZ are about 22+ a shekaru dan suna 23rd birthday dinsu."
"Haka rayuwa ke ta tafiyar musu suna aikata masha'ar su Ba ruwansu."
"Fannin addini kam ba'a magana dan tuni sun watsar dama can badamuwa sukayiba, sallah sai sun so suke inma zasuyi toh ba'akan lokaciba haka azumi da kyar suke shidinma dan ya zama farillah if not Ba abinda zai sasuyi."
_Rayuwa kenan_
Daga alkamin:-
*NEERATLURV*😍
&
*ABDUL MR SMILE*😃
❣ ❣
👩🏻 *MAYA* 👩🏻
❣❣
❣
0⃣5⃣
Via O.H.W📚
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
_*After 18 years*_
Cikin shekara takwas dasuka gaba abubuwa da dama sunfaru ciki harda samin changing matsayi dasu Aliyu sukayi daga commissioners zuwa perm sect gadadan gadan yanxu Ana dama siyasa dasu dan a halin yanxu har Aliyu na teman takarar senate na southan part of borno shikuma mustapha norethan part of borno."
"A garin biu kuma Aliyu yasake innovating gidansu yakoma wata mansion dan ginin zamani aka musu yanxu Ba sauran wuya sai jin dadi amma dake Umar na noma yasa sa tsufa da wuri, Umman su kam tana nan tsohowa mai ran karfe Dan bata mutuba."
"Sai dai ba'a rasa daya biyu Ba Dan daga Aliyu har Umar haihuwa ta tsaya musu har yanxu shiru duk dai basu damuba tunda sunsan yin Allah ne."
"Yanxu NAWAZ na SS2 third term a school shida Makinta amma Sam basa aje hankali wajen karatu more especially shi NAWAZ yafiya wasa da karatu dayawa dan wataran ma baya attending na class gashi kuma yana da sharp brain saidai shi karatu bai damesaba a ganinsa tunda Daddy'nsa Nada kudi toh kudin zai gama masa komai na rayuwa shiyasa Sam baya damuwa da karatu."
"Duk da NAWAZ bai wani girma sosaiba yana 18-19yrs amma yan Mata na kawo Kansu garesa, a makaranta wani sa'in har fada Mata keyi a kansa, shi kuma basa gabansa sam."
"Iskanci kam sai abinda ya karu ga Daddy yasake kudi, bushasha yake da kudi son ransa dan daga mummy har Daddy bamai tsawatar masa dan idan sukayi gigin haka fa toh ranar fushi xaiyi dasu intakama ya bar gidan gashi sukuma basa so yayi nesa da su shiyasa basa mishi fad'an bare yabar gidan "
'Haka bangaren Makinta shima the same thing yake aikatawa sai shi Makinta yana d'an son makaranta da karatu amma shima yan Mata na rububinsa."
"Rayuwa dai taci gaba da gudana anyi zabe inda Daddy zuka lashe zaben takarar senators dashi da mustapha."
"Ranar kam family's din su sunyi murna dan har party suka had'a aka ci aka sha aka watse bayan anyi ma mutane kyauttutuka da dama."
"NAWAZ da Makinta sun had'a nasu partyn dan taya iyayensu murna sunyi a barwee hotel dake ngomari, sun gayyaci abokansu da dama har da yan school d'insu both males and females anci an asha an chashe kamar Ba gobe iskanci kam da bad’ala Ba irin wacce Ba'ayiba."
"Wata gwaskar yarinya ce a girma ma ta girmi NAWAZ d'in tantiriyar Yar bariki da tunda taxo wajen idonta ke akan NAWAZ nan hankalinta ya tashi taji ba Wanda take so sama da NAWAZ sai da tayi duk yadda zatayi akayi connecting dinta da NAWAZ."
"Ko da farko da ta Kai kanta wajen NAWAZ ya batsar amma wannan yarinyar saida tayi duk wani kissa da hikimar karuwai taja ra'ayin NAWAZ har ya amincemata."
"Rawa suka Fara tika da NAWAZ a fili sai romancing d'insa take tun baya mayarmata martani har yasoma mayar Mata."
"Dama NAWAZ Ba gwani bane baya Neman Mata bare har ya kaiga romancing dinta Kai ko shaye shaye bayayi a barsa da rashin kunya da sauransu amma Mata basa gabansa, abokansa da dama sun so yafara shaye shaye da Neman Mata amma yajajirce yanuna musu bayida ra'ayi sudai basu bar k’wadaitamasa shan abuba da. Dadin Mata amma yaki sai yau da Allah yahad'asa da Yar barikin nan ."
"Kowa na wajen yayi mamakin yadda suka ga NAWAZ ya zake sai rawa da romancing din babe yake abinda bayayi amma haka suka boye mamakinsu aka ci gaba da sha'ani."
"Basu farga da surprise Ba saida suka ga wannan yarinyar tana shayar da NAWAZ kayan maye, shikuma NAWAZ Sam baya hayyacinsa dan romancing dasukayi duk sai yaji yatafi wani duniya na daban sai biyemata yake itakuma sai kissa da nuna bariki take har taci galaba akansa."
"Koda aka tasshi a party saida yarinyar nan tasan yadda tayi taja NAWAZ yabita zuwa gidanan da take aikata bad’alanta "
"Sun isa gidan tabude musu daki suka shige nan tayi Sindirrr haihuwar uwarta da ubanta shima NAWAZ sai da tasan yadda tacire masa nasa kayan. Kisses masu zafi tashiga kaimasa tana romancing dinsa duk ta tafi da Imninsa nan shima yarinka maida Mata martani sai musanyar numfashi da sakonni suke aikawa junansu bata barsa Ba sai da tayi yadda zatayi ya aikata Zina da ita."
"A gidan NAWAZ ya kwana basu suka bar aikata aikin haramun Ba sai asuba, NAWAZ tunaninsa yayi nisa bai taba tunanin haka Mace keda dadiba sai yau yace cikin zuciyarsa Ashe yana cutuwa tunda da Mata ke kawo Kansu garesa yake kinsu toh lalle inko hakane yaci alwashin daga yau yafara huld'a dasu."
"Da gari ya waye bayan yayi wanka da kyar ta barsa ya tafi bayan saida suka sake d'aukan tsawon lokaci suna romancing junansu tanata zubamasa shagwa6a wai ita a dole zatayi missing dinsa da kyar yasamu ya tafi gida bayan ya Mata alkawarin dawowa tare da Mata kyautan 5000 thousand ya tafi."
"Koda yaje gida cikin farinciki ya Kira Makinta ya sanar dashi duk abinda ya faru nan yake gayamasa gobe ma zai koma ko zasuje tare, eh kawai Makinta."
"NAWAZ fa tun daga ranar ya mayar da zina da shaye shaye sune abokansa, iskanci yake Ba mai yimasa magana, dan a lokacin Daddy Yana zama a Abuja suke Maiduguri da Mummy sunki tarewa Abuja da Daddy sukace anan zasu zauna saidai suna zuwa Hutu da weekend shima Daddy haka kowani weekend yake zuwa ko bayan 3days."
"Makinta ma yashiga sahu dan shima yanxu ya zama dan hannu sai dai baikai NAWAZ Ba."
*** *** ***
*Ahaka Rayuwa taci gaba da tafiya kullum iskanci sai abinda ya karu danyanxu daga NAWAZ har Makinta sunsan kan Mata, busha sha suke sosai ga shan maye acikin su saidai koda yake shan Abu baya sauya masa haliita musamman yanayin bakinsa yananan pink bai canja launiba."
"Yanzu sun kammala secondary school result yayi kyau dan anbi da kudi, sunyi jamb shima kawai dan sa'a sukayi shiyasa suka wuce."
"Sunyi applying university of Maiduguri can zasu inda NAWAZ Mass communication shima haka Makinta."
" abin nema ya samu su NAWAZ a university iskanci kam sai hab’aka take."
"Yan Mata buhu buhu sai wacce yazaba he just use, deceived and dump them that's all he keep of doing."
"Exactly what Makinta was doing shima aikin kenan ."
"Basa karatu Sam they keep on clubing and partying, sai shaye da Neman Mata."
"First year dinsu a uimaid anyi repeating dinsu amma su ko a jikinsu."
"Iyayensu kam basu San meye suke aikatawa Ba su a tunaninsu there son's are wise educative and senseble kuma suna alfahari dasu."
"And now su NAWAZ are about 22+ a shekaru dan suna 23rd birthday dinsu."
"Haka rayuwa ke ta tafiyar musu suna aikata masha'ar su Ba ruwansu."
"Fannin addini kam ba'a magana dan tuni sun watsar dama can badamuwa sukayiba, sallah sai sun so suke inma zasuyi toh ba'akan lokaciba haka azumi da kyar suke shidinma dan ya zama farillah if not Ba abinda zai sasuyi."
_Rayuwa kenan_
Daga alkamin:-
*NEERATLURV*😍
&
*ABDUL MR SMILE*😃
MAYA
❣❣ ❣❣
❣ ❣
👩🏻 *MAYA* 👩🏻
❣❣
❣
3⃣
Via O.H.W📚
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
_*ASALINSU*_
Alh Aliyu (Daddy) ya kasance asalin d'an,jihar borno a karamar,hukumar(local government)Biu dake gari Maiduguri, su biyu ne rak wajen mahaipansu, wato shi da babban wansa umar, mahaipinsu malam yusuf Manomi sosai, Mahaipiyarsu Zara'u, kuma tana zaman gida Kadai, auren hadin gida akawa malam Yusuf da Zara'u, shekararsu daya da Aure allah ya albarkacesu da samun cikin dansu wato umar, tundaga kan umar kuma,haihuwa ta tsaya musu saida suka d’ebi tsawan shekara 8 kan Allah yasake vasu cikin Aliyu, tun tasowan umar Bai sha'awan makarantar boko yafi sha'awan zuwa gona da mahaipinsu in yadawo kuma yaje makarantar allo, lokacin umar Nada shekara 18yrs shikuma Aliyu Nada,10yrs mahaipinsu ya Rasu sakamakon jinyan da yasha na ciwon kafa, tun bayan rasuwan mahaipinsu umar yakasance shine uba kuma shine Yaya, yana kokari waje baiwa Aliyu tarbiyya uwa uba ilmin boko Dana Arabic, Sam Aliyu baida Matsala irin ta yara tunda yataso, umar yana sa'nar mahaipinsu wato noma, Dan kudin da yake samun inya sayarda kayan su toh dashi yake ciyardasu kuma yake biyan ma Aliyu makarantar boko a Central Yayi primary da nursery while secondary kuma a Day barrack,basu taba kuka dasunan rashiba kullum burin Umar ya farantawa kaninsa da mahaipiyarsu."
"Tun nursery, primary har secondary school Aliyu ya kasance mai kokari da hazaka Sam baida kiwuya yana karatu sosai yasha zuwa quiz (gasa),a makarantu da dama kuma shi yake zuwar musu first position a class ,hakan na matukar burge Yayansa,da mahaipiyarsa, gasada Shiga ran mutane dan yaron akoi natsuwa da hankali."
"Kwanci tashi Ba wuya wajen Allah har Aliyu ya kammala secondary school d'insa da taimakon Allah Dana Yayansa yasami admission a university of Maiduguri (Unimaid) a bangaren public administration shi zai karanta, koda yazo tafiya Umar yahad'amasa kaya irin ta yan gata, Umma mahaipiyarsu ta masa nasihohi sosai kan ya kula da karatunsa yasan mai yaje nema banda abokan banza,banda Neman Mata kuma komin rintsi komin wuya ya kasance kan gaskiyarsa Allah yana tare dashi."sosai nasihan ta shigesa haka ma Ya Umar yatamasa Nasa nasihan, Umar shi yakaisa tashan hawan mota nan yashiga Motan Maiduguri daga nan suka daga sai borno garin shehu, garin kyawawa garin zaman lpy (Home of peace), da sawkarsa Tasha bai wani shawuyaba ya tari taxi yakaisa makaranta wato Unimaid."
"Da isarsa ya wuce hostel nan ya yad'a zango, tun Fara attainding lectures d'insa yan Mata ke kawo Kansu garesa amma shi Sam basa gabansa, haka abokai daga cikin maza ma duk bai kulasu, wasu suce Yana da girman Kai wasu kuma suce dan yanada kyau ne yake yanga,."
"Aliyu ya kasance yana daya daga jerin kyawawan maza yana ajin farko duk da shi (pabir/bura) amma kyaunsa kamar Dan Fulani, akoi tsapta Sam vai son kazanta kullum zaka gansa cikin kayaki masu kyau da haske bai kaskantar da kansa, kuma akoi xuciya,sa'an abin mutum Sam bai burgesa shiyasa kullum yake nisantar kansa da mutane, tunda yaxo akoi wani yaro Mustapha Alibee yake shigemasa Amma Aliyu yaki sakemasa Amma shi mustapha baya damuwa da rashin kulasa da Aliyu yake tun 1st semester yake shigemasa amma sai da zukazo kusan,3rd semester Aliyu ya soma kulashi nan suka kulla abota kullum suna tare har ya kaiga komai nasu yazama daya, Kama daga dressing har sauran abin kamar su natsuwa da halayen Aliyu da mustapha ya koya."
"Shi dai mustapha Alibee ya kasance kanuri ne back and front dinsa, mahaipinsa shararren Dan siyasane kuma sananne a garin Maiduguri da sauran jihohin yana a matakin permanent sectary na gomna a lokacin , mustapha shida kannensa biyu kadai Allah ya mallakawa iyayensu tun tasaowarsu a gidansu suna da tarbiya da son talakawa, mustapha,yayi makarantarsa a FGC Maiduguri,sai kuma yanxu dayake unimaid, shima public admin yake karantawa."
"Rayuwa dai taci gaba da tafiya a kwana a tashi har su Aliyu suka shiga part 2 a university, lokacin ne kuma umar yayi aure ya auri wata Yar biu Itama, hamsatu (Hafsat) sunanta , Aliyu yazo tare da mustapha bikin umar nan ya gabatar da mustapha wa danginsa, sun karramasa sosai kuma yaji dadi, dan koda suka dawo Maiduguri mustapha ya gayawa babansa irin karramawan dasukama dansa shima yaji dadi har yace Aliyu ya dawo gidansa da zama, lokacinda mustapha ya sanar da Aliyu zancen dawo gidansu da farko ya ki saida mustapha yayi da gaske ya yarda hakan ma saida ummansa da Ya umar suka sa baki ya koma".
"Bayan shekaru biyu da auren Umar ya haihu dansa namiji sunan Aliyu yasa ake kiransa da Ali.".
"Lokacin kuma shi Aliyu na part 4 a university suna final year Kansu yadau zafi suna exams".
"A wata laraba ne Aliyu da mustapha suka fita Zuwa coke joint tunda sukaje idon Aliyu yayi tozali da wata kyakyyawan Yar shuwa Arab kallonta ya soma yi har saida ta tsargu da kallon, mustapha yataba yace musty kaga wancan yarinyar ya nunamasa Yar shuwan, Kai wlh Aliyu bakada aiki oya c'mon let's go, kin tafiya yayi yarinka yiwa musty magiya kan yarakasa wajenta, musty ganin abokinsa yanuna damuwa kuma yasan bai taba cewa,yana son mace ba sai yau hakan yasa sa yarda suka je wajenta."
"Da sallamarsu suka je ta amsa musu, bayan sun gabatar da Kansu sukanemi sanin Nata sunan da adreshinta'".
'Fadamusu tayi sunanta Aisha kuma tana karatune anan jami'ar tana karanta business itama tana final year dinta tanazaune da iyayenta a unguwar federal low cost."
"Mustapha ne yasanar da ita mai ke tafe dasu, tayi na'am dasu har tamusu kwatancen gidansu suka rabu kan da dare zasu xo."
"Da dare sun je kuma sun fahimci juna, Tun daga ranan suke zuba soyayya Ba makawa har suka gama makaranta, manya sun shiga maganan su an yanke da zaran sun kammala service za'ayi aure'.
"Bayan shekara daya da gama service baban mustapha yasa momusu aiki mai kyau suna daukan salary mai tsoka, mustapha ma ya hadu da kawar Aisha Nafise yace yana sonta duk an amince."
"Da watansu biyu da dawowa aka daura auren su duka mahaipin mustapha shi ya musu komai har gida ya basu babba kowa danasa part din da mota ya mallakawa kowannensu, Ya Umar ma ba'a barsa a bayava danshima yataka rawar gani "
"Nan kowannensu ya tare gidansa da sabuwar amaryrasa".
Daga Alkalamin:-
*NEERATLURV*😍
&
*ABDUL MR SMILE*😃
❣ ❣
👩🏻 *MAYA* 👩🏻
❣❣
❣
3⃣
Via O.H.W📚
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
_*ASALINSU*_
Alh Aliyu (Daddy) ya kasance asalin d'an,jihar borno a karamar,hukumar(local government)Biu dake gari Maiduguri, su biyu ne rak wajen mahaipansu, wato shi da babban wansa umar, mahaipinsu malam yusuf Manomi sosai, Mahaipiyarsu Zara'u, kuma tana zaman gida Kadai, auren hadin gida akawa malam Yusuf da Zara'u, shekararsu daya da Aure allah ya albarkacesu da samun cikin dansu wato umar, tundaga kan umar kuma,haihuwa ta tsaya musu saida suka d’ebi tsawan shekara 8 kan Allah yasake vasu cikin Aliyu, tun tasowan umar Bai sha'awan makarantar boko yafi sha'awan zuwa gona da mahaipinsu in yadawo kuma yaje makarantar allo, lokacin umar Nada shekara 18yrs shikuma Aliyu Nada,10yrs mahaipinsu ya Rasu sakamakon jinyan da yasha na ciwon kafa, tun bayan rasuwan mahaipinsu umar yakasance shine uba kuma shine Yaya, yana kokari waje baiwa Aliyu tarbiyya uwa uba ilmin boko Dana Arabic, Sam Aliyu baida Matsala irin ta yara tunda yataso, umar yana sa'nar mahaipinsu wato noma, Dan kudin da yake samun inya sayarda kayan su toh dashi yake ciyardasu kuma yake biyan ma Aliyu makarantar boko a Central Yayi primary da nursery while secondary kuma a Day barrack,basu taba kuka dasunan rashiba kullum burin Umar ya farantawa kaninsa da mahaipiyarsu."
"Tun nursery, primary har secondary school Aliyu ya kasance mai kokari da hazaka Sam baida kiwuya yana karatu sosai yasha zuwa quiz (gasa),a makarantu da dama kuma shi yake zuwar musu first position a class ,hakan na matukar burge Yayansa,da mahaipiyarsa, gasada Shiga ran mutane dan yaron akoi natsuwa da hankali."
"Kwanci tashi Ba wuya wajen Allah har Aliyu ya kammala secondary school d'insa da taimakon Allah Dana Yayansa yasami admission a university of Maiduguri (Unimaid) a bangaren public administration shi zai karanta, koda yazo tafiya Umar yahad'amasa kaya irin ta yan gata, Umma mahaipiyarsu ta masa nasihohi sosai kan ya kula da karatunsa yasan mai yaje nema banda abokan banza,banda Neman Mata kuma komin rintsi komin wuya ya kasance kan gaskiyarsa Allah yana tare dashi."sosai nasihan ta shigesa haka ma Ya Umar yatamasa Nasa nasihan, Umar shi yakaisa tashan hawan mota nan yashiga Motan Maiduguri daga nan suka daga sai borno garin shehu, garin kyawawa garin zaman lpy (Home of peace), da sawkarsa Tasha bai wani shawuyaba ya tari taxi yakaisa makaranta wato Unimaid."
"Da isarsa ya wuce hostel nan ya yad'a zango, tun Fara attainding lectures d'insa yan Mata ke kawo Kansu garesa amma shi Sam basa gabansa, haka abokai daga cikin maza ma duk bai kulasu, wasu suce Yana da girman Kai wasu kuma suce dan yanada kyau ne yake yanga,."
"Aliyu ya kasance yana daya daga jerin kyawawan maza yana ajin farko duk da shi (pabir/bura) amma kyaunsa kamar Dan Fulani, akoi tsapta Sam vai son kazanta kullum zaka gansa cikin kayaki masu kyau da haske bai kaskantar da kansa, kuma akoi xuciya,sa'an abin mutum Sam bai burgesa shiyasa kullum yake nisantar kansa da mutane, tunda yaxo akoi wani yaro Mustapha Alibee yake shigemasa Amma Aliyu yaki sakemasa Amma shi mustapha baya damuwa da rashin kulasa da Aliyu yake tun 1st semester yake shigemasa amma sai da zukazo kusan,3rd semester Aliyu ya soma kulashi nan suka kulla abota kullum suna tare har ya kaiga komai nasu yazama daya, Kama daga dressing har sauran abin kamar su natsuwa da halayen Aliyu da mustapha ya koya."
"Shi dai mustapha Alibee ya kasance kanuri ne back and front dinsa, mahaipinsa shararren Dan siyasane kuma sananne a garin Maiduguri da sauran jihohin yana a matakin permanent sectary na gomna a lokacin , mustapha shida kannensa biyu kadai Allah ya mallakawa iyayensu tun tasaowarsu a gidansu suna da tarbiya da son talakawa, mustapha,yayi makarantarsa a FGC Maiduguri,sai kuma yanxu dayake unimaid, shima public admin yake karantawa."
"Rayuwa dai taci gaba da tafiya a kwana a tashi har su Aliyu suka shiga part 2 a university, lokacin ne kuma umar yayi aure ya auri wata Yar biu Itama, hamsatu (Hafsat) sunanta , Aliyu yazo tare da mustapha bikin umar nan ya gabatar da mustapha wa danginsa, sun karramasa sosai kuma yaji dadi, dan koda suka dawo Maiduguri mustapha ya gayawa babansa irin karramawan dasukama dansa shima yaji dadi har yace Aliyu ya dawo gidansa da zama, lokacinda mustapha ya sanar da Aliyu zancen dawo gidansu da farko ya ki saida mustapha yayi da gaske ya yarda hakan ma saida ummansa da Ya umar suka sa baki ya koma".
"Bayan shekaru biyu da auren Umar ya haihu dansa namiji sunan Aliyu yasa ake kiransa da Ali.".
"Lokacin kuma shi Aliyu na part 4 a university suna final year Kansu yadau zafi suna exams".
"A wata laraba ne Aliyu da mustapha suka fita Zuwa coke joint tunda sukaje idon Aliyu yayi tozali da wata kyakyyawan Yar shuwa Arab kallonta ya soma yi har saida ta tsargu da kallon, mustapha yataba yace musty kaga wancan yarinyar ya nunamasa Yar shuwan, Kai wlh Aliyu bakada aiki oya c'mon let's go, kin tafiya yayi yarinka yiwa musty magiya kan yarakasa wajenta, musty ganin abokinsa yanuna damuwa kuma yasan bai taba cewa,yana son mace ba sai yau hakan yasa sa yarda suka je wajenta."
"Da sallamarsu suka je ta amsa musu, bayan sun gabatar da Kansu sukanemi sanin Nata sunan da adreshinta'".
'Fadamusu tayi sunanta Aisha kuma tana karatune anan jami'ar tana karanta business itama tana final year dinta tanazaune da iyayenta a unguwar federal low cost."
"Mustapha ne yasanar da ita mai ke tafe dasu, tayi na'am dasu har tamusu kwatancen gidansu suka rabu kan da dare zasu xo."
"Da dare sun je kuma sun fahimci juna, Tun daga ranan suke zuba soyayya Ba makawa har suka gama makaranta, manya sun shiga maganan su an yanke da zaran sun kammala service za'ayi aure'.
"Bayan shekara daya da gama service baban mustapha yasa momusu aiki mai kyau suna daukan salary mai tsoka, mustapha ma ya hadu da kawar Aisha Nafise yace yana sonta duk an amince."
"Da watansu biyu da dawowa aka daura auren su duka mahaipin mustapha shi ya musu komai har gida ya basu babba kowa danasa part din da mota ya mallakawa kowannensu, Ya Umar ma ba'a barsa a bayava danshima yataka rawar gani "
"Nan kowannensu ya tare gidansa da sabuwar amaryrasa".
Daga Alkalamin:-
*NEERATLURV*😍
&
*ABDUL MR SMILE*😃
Friday, 17 March 2017
MAYA
❣❣ ❣❣
❣ ❣
👩🏻 *MAYA*👩🏻
❣❣
❣
2⃣
Via O.H.W📚
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
_*9:00AM Morning*_
*NAWAZ*
NAWAZ na'akwance bisa lallausan gadon d’akinsa,yayi juyi kan gadon, a hankali ya soma bude idanun sa haskene ya bayyana kad’an waenda suke nunawa gari yawaye kenan, idanunsa ne suka sauka kan tafk’eken agogon bango dake d'akin karfe 9:00 dadai agogon yanuna, arrrhhhh yafad'a yana mai dafe kansa dayakeji yana sarawa, a hankali yasauka kan gadon ya soma tafiya har ya'isa gaban wardrope ya rage kayan jikinsa yaja towel yad'aura a kugunsa ya nufi toilet dan sakarwa kansa shower."
"Mituna dabazasu fi goma sha biyar 15 ba ya dauka kan yafito yana tsane ruwan kansa da karamin towel dake hannunsa, bai tsaya shiryawaba yadau jallabayi milk colour ya zura, hade da shinfid’a sallaya yatada sallah'n asuba, WA'IZIBULLAH ace kana Muslim amma sai karfe 9,zakayi sallah'n asuba Allah ya shiryemu(Amen), cikin 3min ya,idar da sallah'n nan kuma ya soma shiryawa Dan fita gari."
"Maron d'in Polo shirt yasa da blue jeans, yayi coming d'in kansa yafeshe sa da turaruka masu kanshi yacire style d'insa kamar yadda yasaba, haka sajensa ma yasha gayu, perfumes sunkai Kala biyar ya feshe jikinsa dashi, sai kanshi kawai ke tashi daga jikinsa, hannunsa daure da agogon Company jumia Wanda kana ganin kasan zai 30k kudinsa, duba kansa yayi cikin mirron yashafi sajensa yana murmushi d'an shi kansa yasan yayi kyau."
_Mr smile ya kalleni yace neerat ya kika gansa, nace wow! Handsome, Kai neerat kodai.. Harara namakamasa, yasasa shiru muka cigaba da aikin mu😃😃_
"Yana fita daga part d'insa,Kai tsaye ya wuce part d'insu Mummy'nsa, mummy kadai ya tarar a parloun taci kwalliya cikin bakin swiss mai zanen flower red color, tana hangosa tasoma masa murmushi, shima maida Mata yake har ya karaso wajenta."
"Yana zuwa inda take yayi hugging d'inta yace Good morning my sweet Mum, yabata peck a kumatu".
"Morning my only son, katashi lpy dai?."
"Yeah mummy am fine, nayi missing d'inki jiya Mummy."
"Oh son nima nayi missing dinka sosai, where have u being yesterday?."
"Oh sweet Mum naje party wata yarinyane and munyi dare dats y koda nadawo ban nemekiba coz am damn tired."
"Kansa ta shafa tace okay son, sai ina yanxu?."
"Fita zanyi zuwa wani wajen, by the way ina Daddynerh?."
"Yana d’aki amma nasan yanxu zai sawko kas.... Bata ida maganar ba Daddy yace ."
"Ganinan yafada gameda sawkowa daga stairs din zuwa cikin falon, yana isowa ya je gefen su ya zauna had’e,da zawo NAWAZ zuwa jikinsa yana shafa kansa yace My son."
"Yes,my super Daddy morning."
"Morning my boy, how are u?."
"Am doing well Dad".
" murmushi yayi yace good haka akeso, Mummy NAWAZ a bamu breakfast nasan son najin yunwa yaja hancin NAWAZ ko son".
"Eh Daddy yinwa nake ji wlh.'
"Mummy tayi dariya tace oh ni Maryam, toh kutashi mu isa dinning sai kuci."
"Tashi sukayi dukkansu xuwa dinning table din, suna zuwa Daddy yaja wa NAWAZ kujera yace sit down here son."
"Zama yayi yace tnx Daddy."
"Mummy tana kallonsu tana murmushi, tasoma zuba musu abincin, cheaps ne da omlet sai kuma soyayyen koi da pepper soup na kayan ciki, nan ta zubawa kowa nasa a plate ta hada musu hot tea, suka soma ci."
"Sun ci abincin su cikin nutsuwa abin sha'awa yadda family'n suke bawata surutu har suka kammala, suka nufi falo."
"Daddy yace wa Mummy ni Zan wuce yanxu zuwa anjima kuma a,shiyamin kayana Dan jirgin 4:00 zanbi."
"Toh Mum tace dashi, A dawo lpy".
"Daddy zakayi tafiyane yau?."
"Ehh son Zan je abuja ne, ko xamuje ne?."
"A'a kawai dai I will miss u so much."
"Oh c'mmon karka damu son bazandadeba Zan dawo kaji, zanma transfer din 1million naira a account d'inka hope zai isheka kan naje nadawo."
"Yeah that's my super Daddy I love u so much yabasa peck a kumatu, zai isheni Daddy inma bai isaba I will let u knw thanks."
"Okay I love u too take care kaji bye-bye."
"Bye sai Ka dawo."
"Sweetheart natafi Daddy yafad'awa Mummy."
"Ok bye honey".
"Murmushi Daddy yake har ya fice cikin gida, yana fita guards dinsa suka rufomasa baya har xuwa motansa, nan suka bud’e masa ya shige driver yaja suka bar gidan, convoy aka hada masa sukafita gari."
"Mummy ni Zan fita sai kin ganni kuma, pecking d'inta yayi yace i love u mummy yasa Kai ya fice yana mata murmushi."
" Itama maidamasa take tace I love u more son."
"Yana fita yafad’a cikin motarsa kirar Accord 2016 Arsh color glass d'in tint baki kirim, yaja ya bar cikin anguwar GRA."
Masu karatu nasan zaku so sanin waye NAWAZ???
_Toh kubiyo neeratlurv da Abdul Mr smile danjin waye shi😉😉_
Daga Alkalamin:- *NEERATLURV*😍
&
*ABDUL MR SMILE*😃
❣ ❣
👩🏻 *MAYA*👩🏻
❣❣
❣
2⃣
Via O.H.W📚
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
_*9:00AM Morning*_
*NAWAZ*
NAWAZ na'akwance bisa lallausan gadon d’akinsa,yayi juyi kan gadon, a hankali ya soma bude idanun sa haskene ya bayyana kad’an waenda suke nunawa gari yawaye kenan, idanunsa ne suka sauka kan tafk’eken agogon bango dake d'akin karfe 9:00 dadai agogon yanuna, arrrhhhh yafad'a yana mai dafe kansa dayakeji yana sarawa, a hankali yasauka kan gadon ya soma tafiya har ya'isa gaban wardrope ya rage kayan jikinsa yaja towel yad'aura a kugunsa ya nufi toilet dan sakarwa kansa shower."
"Mituna dabazasu fi goma sha biyar 15 ba ya dauka kan yafito yana tsane ruwan kansa da karamin towel dake hannunsa, bai tsaya shiryawaba yadau jallabayi milk colour ya zura, hade da shinfid’a sallaya yatada sallah'n asuba, WA'IZIBULLAH ace kana Muslim amma sai karfe 9,zakayi sallah'n asuba Allah ya shiryemu(Amen), cikin 3min ya,idar da sallah'n nan kuma ya soma shiryawa Dan fita gari."
"Maron d'in Polo shirt yasa da blue jeans, yayi coming d'in kansa yafeshe sa da turaruka masu kanshi yacire style d'insa kamar yadda yasaba, haka sajensa ma yasha gayu, perfumes sunkai Kala biyar ya feshe jikinsa dashi, sai kanshi kawai ke tashi daga jikinsa, hannunsa daure da agogon Company jumia Wanda kana ganin kasan zai 30k kudinsa, duba kansa yayi cikin mirron yashafi sajensa yana murmushi d'an shi kansa yasan yayi kyau."
_Mr smile ya kalleni yace neerat ya kika gansa, nace wow! Handsome, Kai neerat kodai.. Harara namakamasa, yasasa shiru muka cigaba da aikin mu😃😃_
"Yana fita daga part d'insa,Kai tsaye ya wuce part d'insu Mummy'nsa, mummy kadai ya tarar a parloun taci kwalliya cikin bakin swiss mai zanen flower red color, tana hangosa tasoma masa murmushi, shima maida Mata yake har ya karaso wajenta."
"Yana zuwa inda take yayi hugging d'inta yace Good morning my sweet Mum, yabata peck a kumatu".
"Morning my only son, katashi lpy dai?."
"Yeah mummy am fine, nayi missing d'inki jiya Mummy."
"Oh son nima nayi missing dinka sosai, where have u being yesterday?."
"Oh sweet Mum naje party wata yarinyane and munyi dare dats y koda nadawo ban nemekiba coz am damn tired."
"Kansa ta shafa tace okay son, sai ina yanxu?."
"Fita zanyi zuwa wani wajen, by the way ina Daddynerh?."
"Yana d’aki amma nasan yanxu zai sawko kas.... Bata ida maganar ba Daddy yace ."
"Ganinan yafada gameda sawkowa daga stairs din zuwa cikin falon, yana isowa ya je gefen su ya zauna had’e,da zawo NAWAZ zuwa jikinsa yana shafa kansa yace My son."
"Yes,my super Daddy morning."
"Morning my boy, how are u?."
"Am doing well Dad".
" murmushi yayi yace good haka akeso, Mummy NAWAZ a bamu breakfast nasan son najin yunwa yaja hancin NAWAZ ko son".
"Eh Daddy yinwa nake ji wlh.'
"Mummy tayi dariya tace oh ni Maryam, toh kutashi mu isa dinning sai kuci."
"Tashi sukayi dukkansu xuwa dinning table din, suna zuwa Daddy yaja wa NAWAZ kujera yace sit down here son."
"Zama yayi yace tnx Daddy."
"Mummy tana kallonsu tana murmushi, tasoma zuba musu abincin, cheaps ne da omlet sai kuma soyayyen koi da pepper soup na kayan ciki, nan ta zubawa kowa nasa a plate ta hada musu hot tea, suka soma ci."
"Sun ci abincin su cikin nutsuwa abin sha'awa yadda family'n suke bawata surutu har suka kammala, suka nufi falo."
"Daddy yace wa Mummy ni Zan wuce yanxu zuwa anjima kuma a,shiyamin kayana Dan jirgin 4:00 zanbi."
"Toh Mum tace dashi, A dawo lpy".
"Daddy zakayi tafiyane yau?."
"Ehh son Zan je abuja ne, ko xamuje ne?."
"A'a kawai dai I will miss u so much."
"Oh c'mmon karka damu son bazandadeba Zan dawo kaji, zanma transfer din 1million naira a account d'inka hope zai isheka kan naje nadawo."
"Yeah that's my super Daddy I love u so much yabasa peck a kumatu, zai isheni Daddy inma bai isaba I will let u knw thanks."
"Okay I love u too take care kaji bye-bye."
"Bye sai Ka dawo."
"Sweetheart natafi Daddy yafad'awa Mummy."
"Ok bye honey".
"Murmushi Daddy yake har ya fice cikin gida, yana fita guards dinsa suka rufomasa baya har xuwa motansa, nan suka bud’e masa ya shige driver yaja suka bar gidan, convoy aka hada masa sukafita gari."
"Mummy ni Zan fita sai kin ganni kuma, pecking d'inta yayi yace i love u mummy yasa Kai ya fice yana mata murmushi."
" Itama maidamasa take tace I love u more son."
"Yana fita yafad’a cikin motarsa kirar Accord 2016 Arsh color glass d'in tint baki kirim, yaja ya bar cikin anguwar GRA."
Masu karatu nasan zaku so sanin waye NAWAZ???
_Toh kubiyo neeratlurv da Abdul Mr smile danjin waye shi😉😉_
Daga Alkalamin:- *NEERATLURV*😍
&
*ABDUL MR SMILE*😃
MAYA
❣❣ ❣❣
❣ ❣
👩🏻 *MAYA* 👩🏻
❣❣
❣
1⃣
Via O.H.W📚
_*Bissimillahir Rahmanir Raheem*_
_*Maiduguri borno state*_
*7:00pm*
Saurayine Dan kimanin shekara talatin da uku 33yrs, yaja parking A cikin harabar _pinnacle hotel_ ya fito daga wata arnin mota Baka kirar _Mercedes Benz_ kana ganinsa kasan Dan hutune na karshe, Kama daga fatan jikinsa, rigan dake sanye a jikinsa da dressing dinsa sun isa nunamaka shidin Dan gatane kuma mai ji da kudi..
Farine shi kamar Ba Indian yanada idanu masu daukan hankali _sexy eyes kenan_ idanun sun kasance Ba masu girma sosai bane, fuskansa dogone wato _V face_ kasancewar shidin dogon mutum ne, fuskansa na dauke da dogon hancinsa kamar carrot, sai Dan karamin bakinsa a tsoke kamar bai son budasa, colourn bakin ya kasance _pink_ fuskansa fal da saje sun sha gyra ancire style irin na larabawa, suman kansa wanda suka kasance masu tsansi da taushi ya gyra shi sai yalki yake kamar na _LARABAWA_ har style irin nasu yayi, kirjinsa mai fadi irin na cikakkun maza, yana yawan motsa jiki shiyasa yakeda parks (Sparks), gayen ya hadu ne na karshe, yahada komai duk da ance mutum tara yake baicika gomaba amma shi wannan zamu iyacewa yakusa cikawa..
Yana daya daga jerin mazajenda kowacce Mace da takai Mace keda burin mallakar irinsa..
_WAYE WANNAN_
*NAWAZ* _KENAN_
NAWAZ yakasance baida halin kirki Sam mashayine kuma manemin Matane duk irin kyau da baiwar da Allah yamasa hakan bai hanasa kawcewa hanyan Allah Ba, ya kyamaci talaka Sam bai son talakawa, yana bushasha da kudi iya son ransa...
Yana abin ransa yakeso, duk yadda yake harka da Mata kuma bai barin su rainasa, basa ganin fuskan yin haka danshi mutum ne da baison raini kuma miskiline sosai bai cika maganaba da wuya kaga yana dariya saidai yayi murmushi inkayi abin dariyan..
NAWAZ !! Kuma burinsa a rayuwa ya auri Mace fara wayayyi 'yar boko, kyakyyawa mai aji Wanda duk inda aka ganta ansan takai Mace...
_wannan kenan kadan daga cikin halayyen NAWAZ toh yadai zata kasance kubiyo Mr Smile da Neeratlurv donjin ko burinsa nacika_
*BACK TO STORY*
Yana fita cikin motan Kai tsaye ya wuce cikin _pinnacle hotel_ dage garin Maiduguri, yana shiga cikin hotel din yawuce idan aka ware Dan club da partying, yana shiga wajen ya gwairaye da ihu suna kiran sunan NAWAZ, shi ko kulasu baiyi illah murmushi da daga hannusa da yake musu kamar wani basariki har ya karasa wajen wasu Mata biyu Dana miji daya...
Kujeran da yake gefen dayan budurwan yaja ya zauna, bai ko kulasuba yacire lighter da cigari ya kyasta a taban yasoma zuka...
Saurayin da yake zaunen ne yace "lafiya NAWAZ kaxo baka ko kula mutaneba baka ganmu bane?"
Nawaz ya furzar da iskan cigarin dake bakinsa yace "Look *Makinta* Ka kyaleni am not in the mood just let me be kawai"
Wanda aka Kira da Makinta yace "but amma kasan yau birthday party na malika ne can't u celebrate with her? Haba oh! c'mon bros kar ka bada nimana" makinta yakarasa maganar yana masa wani shu'umin murmushi,
Nawaz yayi ajiyar zuciya sannan yace "Okay naji fine let celebrate"
*Malika (maly)* da ke gefe tana zukar giya aikuwa ba shiri takaimasa wani warm hug cikin muryar maye tace "thank you My NAWAZ, baka San yadda xuciyata ta bugaba daka ce you are not in the mood"
Nawaz yakara kakkameta a jikinsa, suna musayar nunfashi, kiss tafara kaimasa ta ko ina ko kunya babu"
Dasauri nawaz yace "Enough maly" sannan yafara magana cikin husky voice Wanda da naji muryan yanxu saiya fi dadi fiye da wanda yayi magana dashi dazu yace "malika stop all this please, ki kyaleni" yana kokarin janyeta a jikinsa
Hade rai malika tayi alamun bata ji dadin abinda NAWAZ yamata, ido Makinta yake Mata alamar tasaki rai if not tabata show din, Ba yadda ta iya dolenta tasakesa akafara gudanar da birthday party,
Party aka soma gudanarwa sunyi komai yadda yakamata malika ta yanka cake dinta wanda ajiki aka rubuta _happy birthday Maly_ anci ansha tukun aka soma gudanar da bad’alansu..
NAWAZ ya war ware kamar bashiba sai kwasan rawa da Maly yake Ba inda baya tab’awa ajikinta, itakuma dadi take ji yadda NAWAZ yakemata, abinda Mata dayawa ke son ya musu amma bai yi sai ita da ta samu shiyasa take ganin Ba wacce ta kaita dacen saurayi"
_waiyazubillahi Allah ya shirya_
Basu tashi a party Ba sai 1:00pm na dare"
NAWAZ ya bugu sosai dan giya yasha sosai, baya ma ganin Abu da kyau "
Makinta ne yace "Maly yanxu abinda za'ayi Zan wuce da NAWAZ gida ke kuma kuje kawai ma hade gobe"
Maly bata soba amma haka ta daure ta amince da bukatarsa, dan ita in so samun tane ta kwana da NAWAZ"
Makinta yaja nawaz suka fita yasakashi cikin mota yayi driving dinsu zuwa gidansu NAWAZ dake GRA a Maiduguri, Ba abinda yake inba surutu irin na bugagguba har suka isa gidan"
Yafito dashi suka nufi part dinsa, Basu hadu da kowaba har suka Kai part din NAWAZ nan Makinta ya kwantar dashi kan lallausan gadonsa bayan yataimaka ya cire masa takalmansa yafita dan nufan nasu gidan..
Dayake a unguwa daya suke gidajensu ba nisa tsakanin yasa ya isa akafa"
Maly Kam da haushi ta isa gidan su dake Damboa road"
Nan kowanesu ya kwanta bacci,
Asuba ta gari...
Daga alkalamin :- *NEERATLURV*😍
And
*ABDUL MR SMILE*😃
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
❣ ❣
👩🏻 *MAYA* 👩🏻
❣❣
❣
1⃣
Via O.H.W📚
_*Bissimillahir Rahmanir Raheem*_
_*Maiduguri borno state*_
*7:00pm*
Saurayine Dan kimanin shekara talatin da uku 33yrs, yaja parking A cikin harabar _pinnacle hotel_ ya fito daga wata arnin mota Baka kirar _Mercedes Benz_ kana ganinsa kasan Dan hutune na karshe, Kama daga fatan jikinsa, rigan dake sanye a jikinsa da dressing dinsa sun isa nunamaka shidin Dan gatane kuma mai ji da kudi..
Farine shi kamar Ba Indian yanada idanu masu daukan hankali _sexy eyes kenan_ idanun sun kasance Ba masu girma sosai bane, fuskansa dogone wato _V face_ kasancewar shidin dogon mutum ne, fuskansa na dauke da dogon hancinsa kamar carrot, sai Dan karamin bakinsa a tsoke kamar bai son budasa, colourn bakin ya kasance _pink_ fuskansa fal da saje sun sha gyra ancire style irin na larabawa, suman kansa wanda suka kasance masu tsansi da taushi ya gyra shi sai yalki yake kamar na _LARABAWA_ har style irin nasu yayi, kirjinsa mai fadi irin na cikakkun maza, yana yawan motsa jiki shiyasa yakeda parks (Sparks), gayen ya hadu ne na karshe, yahada komai duk da ance mutum tara yake baicika gomaba amma shi wannan zamu iyacewa yakusa cikawa..
Yana daya daga jerin mazajenda kowacce Mace da takai Mace keda burin mallakar irinsa..
_WAYE WANNAN_
*NAWAZ* _KENAN_
NAWAZ yakasance baida halin kirki Sam mashayine kuma manemin Matane duk irin kyau da baiwar da Allah yamasa hakan bai hanasa kawcewa hanyan Allah Ba, ya kyamaci talaka Sam bai son talakawa, yana bushasha da kudi iya son ransa...
Yana abin ransa yakeso, duk yadda yake harka da Mata kuma bai barin su rainasa, basa ganin fuskan yin haka danshi mutum ne da baison raini kuma miskiline sosai bai cika maganaba da wuya kaga yana dariya saidai yayi murmushi inkayi abin dariyan..
NAWAZ !! Kuma burinsa a rayuwa ya auri Mace fara wayayyi 'yar boko, kyakyyawa mai aji Wanda duk inda aka ganta ansan takai Mace...
_wannan kenan kadan daga cikin halayyen NAWAZ toh yadai zata kasance kubiyo Mr Smile da Neeratlurv donjin ko burinsa nacika_
*BACK TO STORY*
Yana fita cikin motan Kai tsaye ya wuce cikin _pinnacle hotel_ dage garin Maiduguri, yana shiga cikin hotel din yawuce idan aka ware Dan club da partying, yana shiga wajen ya gwairaye da ihu suna kiran sunan NAWAZ, shi ko kulasu baiyi illah murmushi da daga hannusa da yake musu kamar wani basariki har ya karasa wajen wasu Mata biyu Dana miji daya...
Kujeran da yake gefen dayan budurwan yaja ya zauna, bai ko kulasuba yacire lighter da cigari ya kyasta a taban yasoma zuka...
Saurayin da yake zaunen ne yace "lafiya NAWAZ kaxo baka ko kula mutaneba baka ganmu bane?"
Nawaz ya furzar da iskan cigarin dake bakinsa yace "Look *Makinta* Ka kyaleni am not in the mood just let me be kawai"
Wanda aka Kira da Makinta yace "but amma kasan yau birthday party na malika ne can't u celebrate with her? Haba oh! c'mon bros kar ka bada nimana" makinta yakarasa maganar yana masa wani shu'umin murmushi,
Nawaz yayi ajiyar zuciya sannan yace "Okay naji fine let celebrate"
*Malika (maly)* da ke gefe tana zukar giya aikuwa ba shiri takaimasa wani warm hug cikin muryar maye tace "thank you My NAWAZ, baka San yadda xuciyata ta bugaba daka ce you are not in the mood"
Nawaz yakara kakkameta a jikinsa, suna musayar nunfashi, kiss tafara kaimasa ta ko ina ko kunya babu"
Dasauri nawaz yace "Enough maly" sannan yafara magana cikin husky voice Wanda da naji muryan yanxu saiya fi dadi fiye da wanda yayi magana dashi dazu yace "malika stop all this please, ki kyaleni" yana kokarin janyeta a jikinsa
Hade rai malika tayi alamun bata ji dadin abinda NAWAZ yamata, ido Makinta yake Mata alamar tasaki rai if not tabata show din, Ba yadda ta iya dolenta tasakesa akafara gudanar da birthday party,
Party aka soma gudanarwa sunyi komai yadda yakamata malika ta yanka cake dinta wanda ajiki aka rubuta _happy birthday Maly_ anci ansha tukun aka soma gudanar da bad’alansu..
NAWAZ ya war ware kamar bashiba sai kwasan rawa da Maly yake Ba inda baya tab’awa ajikinta, itakuma dadi take ji yadda NAWAZ yakemata, abinda Mata dayawa ke son ya musu amma bai yi sai ita da ta samu shiyasa take ganin Ba wacce ta kaita dacen saurayi"
_waiyazubillahi Allah ya shirya_
Basu tashi a party Ba sai 1:00pm na dare"
NAWAZ ya bugu sosai dan giya yasha sosai, baya ma ganin Abu da kyau "
Makinta ne yace "Maly yanxu abinda za'ayi Zan wuce da NAWAZ gida ke kuma kuje kawai ma hade gobe"
Maly bata soba amma haka ta daure ta amince da bukatarsa, dan ita in so samun tane ta kwana da NAWAZ"
Makinta yaja nawaz suka fita yasakashi cikin mota yayi driving dinsu zuwa gidansu NAWAZ dake GRA a Maiduguri, Ba abinda yake inba surutu irin na bugagguba har suka isa gidan"
Yafito dashi suka nufi part dinsa, Basu hadu da kowaba har suka Kai part din NAWAZ nan Makinta ya kwantar dashi kan lallausan gadonsa bayan yataimaka ya cire masa takalmansa yafita dan nufan nasu gidan..
Dayake a unguwa daya suke gidajensu ba nisa tsakanin yasa ya isa akafa"
Maly Kam da haushi ta isa gidan su dake Damboa road"
Nan kowanesu ya kwanta bacci,
Asuba ta gari...
Daga alkalamin :- *NEERATLURV*😍
And
*ABDUL MR SMILE*😃
Neeratlurv.blogspot.co.ke
Wattpad
@ Neerat _lurv
SHAUKIN SO
✨✨✨✨✨✨✨✨✨
❤ *SHAUKIN SO*🌷
✨✨✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
NA
*NEERATLURV*😍
Da
*ABDULAZIZU AAJ*✍
Via O.H.W📚
*46-50*
_*Last page*_
**** ****
Bayan ya bar kofar gidan sai kuma ya sake runtse idanuwansa domin nazarin inda zai sake zuwa don ganin Mama, bayan wani dan lokaci ya bude idanuwansa ya doshi cikin wani babban daji, don nan zuciyarsa tabasa masoyiyarsa Mama tana nan.”
Yayi tafiya mai nisa acikin daji gashi yunwa da kishirwa na damunsa amma bai hangi kowa ba acikin jinsin mutane ballai ya nemi taimakon koda ruwan sha ne. Can yana tafiya yakara yin nisa sosai cikin daji sai ya hango wasu mafarauta sun zagaye wata yarinya, tun yana nesa ya hango su, bai tsaya bata lokaci ba ya karasa inda suke, yana zuwa koda ya kalli yarinyar dake tsakiyar sai yaga Mama dinsa ce, cikin karfin hali yayi sauri ya tsallaka tsakiyarsu ya isa wurin masoyiyarsa, Mama na ganinsa tayi wata irin murna wacce ta jima bata yi irinta ba, sai daya daga cikin,mafarautan yace “kai wanene kai da zaka shigo tsakiyar mu muna kan aiki” Abdul bai samu damar mayar masa amsar tambayarsa ba saboda tunda ya fado tsakiyarsu kallon Mama kawai yake har ya manta da akwai wasu akusa dasu.”
“Cikin yana yin fushi dayan Mafarautan yakai masa duka wanda yayi sanadiyar faduwar Abdul kasa, Abdul yana kasa ya dubesu cikin mamaki yace “ku kuwa su waye da kuka zagaye masoyita, me kuke so” sai suka amsa masa da cewa “ita muke so mu tafi da ita” cikin dariya Abdul ya tashi ya kakkabe jikinsa yace “au daman akwai wanda duniya zai iya daukar masoyiyata daga gareni, daman akwai wanda zai iya tabin jikin masoyiyata agabana, wallahi duk wanda yayi yunkurin tabin masoyiyata sai yayi nadama, abu mafi sauki ku tafi kawai kubarmu da abinda ya ishe mu” sai Babbansu yace “Lallai yaron nan ka raina mu, to bara ka gani” sai yaje da niyar rike hannun Mama, da hanzari Abdul yazo wurinsa yakai masa naushi wanda yakaisa kasa, sai saura suka farma Abdul daganan suka cigaba da fafatawa, cikin ikon Allah Abdul ya samu damar dokesu su duka, da suka ga alamun babu riba suka ruga da gudu suka bar Abdul tareda Mama.”
Bayan sun gudu, sai Abdul ya dubi Mama yana shesshekar gajiya yace da ita “Ke kuwa me ya kawo ki wannan gungurumin daji?” sai Mama tayi murmushi tace “Ni ne da mamaki ba kai ba, ya akayi kasan ina wannan dajin?” sai Abdul yayi murmushi yace “shin kesan cewa koda yaushe zuciyoyin mu suna tare gangar jikin mu kadai ne a rabe, aduk lokacin da na runtse idanuwana nakan ganki acikinsu da kuma yanayin da kike, sannan idan ina bukatar sanin inda kike zuciyata ita take gayamin inda ‘yar uwarta take ma’ana inda kike, nakan bi dukkanin inda lumfashin zuciyata yake bugawa dan na tabbata kina wurin, kuma sai yanzu nakara tabbatar da hakan, tunda ta gayamin nazo nan kuma nazo na sameki” sai Mama tasake yin murmushi a karo na biyu, sannan tace “tun lokacin da nabaro garinku, na dawo gida amma nakasa zama, shiyasa naje wurare da dama amma duk inda na zauna aka tambayan matsalata nakan fada, amma kowa abinda yake gayamin nayi hakuri dakai, ni kuma nagaji da jin wannan mummunar kalma, shiyasa nayi nesa da mutane, dan nahuta dajin wannan mummunanr kalma, wannan wurin da nake yana debemin kewa saboda soyayyarka ita kadai ce abar hirata, tunaninka kuwa shi ne abinci na, nazarin kalamanka su suke debemin kewa” sai yayi murmushi yace “to albishirin?” “Goro” Mama ce amsa haka tana cike da fara’a, sai Abdul yaci gaba da cewa “Mahaifinki ya amince da auren mu, shi ne ma yabani damar nemoki, dan haka mu hanzarta mu koma gida” Mama tana murna ta dauko mayafinta ta daurewa Abdul rauninda mafarautan nan suka yi masa abaya, suka kama hanyar zuwa gida.”
Bayan doguwar tafiyar da suka yi acikin daji har suka iso gida, suna zuwa Kawunta ya gansu ya kuma yi murna sosai tareda jinjinawa Abdul, sai kuma matarsa ta dauko mayafi ta baiwa Mama, sannan Kawu ya shiryo dan biyo su Mama gida tare. Sun je tashar mota sun shiga motar zuwa Kano cikin sa’a basu jima ba mota ta cika suka kama hanyar Kano."
”Bayan sun iso Kano suka zo gida, suna isa cikin gida mahaifin Mama ya tarbesu cikin fara’a, mahaifiyarta ta rugo ta rungume Mama, sai Mahaifin Mama ya dubi Abdul sannan ya dubi kanensa, sai ya cewa Abdul “Mun gode sosai Abdul Allah ya biyaka kuma naso na baka auren Mama amma kuma sai gashi wata kaddara ta gifta?” cikin tsananin mamaki Mama ta saki mahaifiyarta ta dubi babanta tace “Baba wace irin kaddara kuma” sai ya kalleta yace “Kin fi kowa sanin bama baiwa duk wanda yaji rauni a bayansa auren ‘ya’yan mu kuma gashi Abdul yaji rauni agurin” Mama tana kuka tace “Baba wannan al’ada ai ba daga wurin Allah ta fito ba, sannan katuna awurin cetona ya samu wannan rauni” Abdul na tsaye sai jiri yake ya kasa cewa komai saboda tsananin mamaki, sai Mahaifinta yace “Nadai gaya miki” Mama bata kara cewa komai ba, taje ta nemo wuka ta yanka a bayanta, cikin Firgita Babanta yace “Mama miye haka, kin yi haukane kike yankawa kanki wuka” Mama na hawaye tace “Baba a wannan lokaci wallahi zan iya aikata abinda mahaukaci bazai aikata ba, na yankawa kaina wuka abaya ne saboda nima nayi irin raunin da Abdul yayi, idan kuma hakan baisa kuka amince da auren mu ba, wallahi saina kashe kaina” a lokacin Kawunta yace “Yaya kawai ka amince da aurensu in har ba so kake muyi hasararta gaba daya ba, na tabbata a yadda take ji a zuciyarta zata aikata abinda tace” sai kuma Abdul yace “Mama kada ki aikata hakan, ki bi umarnin iyayenki mu hakura da juna indai basa son auren mu” sai Mama tace “Wallahi bazan iya hakuri da kai ba koda kai zaka iya hakuri dani, kuma yanzu zan aikata abinda nace”.
Sai Mahaifinta yayi sauri yace “Mama ajiye wukar na amince ki auri Abdul, kada ki aikata wannan mummunan zunubi, bazan yi sanadin fadawar ‘yata cikin wutar jahannama ba, na amince” sai Mama tace “sai kayimin alkawari sannan zan ajiye” sai mahaifiyarta tace “Ki ajiye Mama basai yayi miki alkawari ba, nasan ya amince har azuciyarsa” sai Babanta yace “Nayi miki alkawari na amince da aurenku” sai Mama ta ajiye wukar ta rungume Mahaifiyarta.”
“Bayan amincewar Mahaifin Mama, sai kuma ya umarci Abdul suje dashi da Mamar da kuma kanensa, dan ya baiwa mahaifinsa hakurin abinda ya aikata musu, tareda rokonsa shima ya amince.
Sun shigo mota su hudu sun hawo hanyar Bauchi, Abdul da Mama murna kawai suke a zuciyarsu amma sai suka boye basu bayyana a fuskarsu ba, amma kuma da kagansu kasan akwai farin ciki atattare dasu.”
“Allah ya kawo su garin Bauchi
lafiya, sannan suka je gidansu Abdul, inda suka tarar da mahaifin Abdul yana batun fita, da sauri Abdul yaje ya durkusa gaban mahaifinsa yana kuka yace “Dan Allah Abba ka gafartamin laifina dana aikata muku wallahi banida zabi akan hakan ne” sai kuma yaje gaban Mamarsa yace “Hajiya dan Allah ku gafartamin” yana cikin kukan ne Hajiya ta riko hannunsa ta tasuwa shi tsaye batare da tace komai ba, itama ta dinga zubar da hawaye. Sai kuma mahaifin Mama yazo wurin Alhaji yace “Alhaji kayi hakurin abinda muka aikata, cikin rashin sani ne da sharrin shaidan, mun dade muna kyamar aurar da ‘ya’yan mu ga Hausawa, sai yanzu ‘ya’yan mu suka fahimtar damu wani abu wanda muka dade bamu fahimta ba, ashe shi SO babu ruwansa da Yare, sannan Allah yakan hada kauna tsakanin duk wadan da yaso, dan haka ina mai nemanka gafara ka yafemin abinda na aikata maka, na amince kuma inason kaima ka amince, ta yuyu ta wannan hanyarce zamu samu magance nuna banbancin Yare, sannan mu sakawa wadannan yara albarka shi ne alkhairi agaremu bamu yi kokarin rabasu ba” sai Alhaji ya dubi Mahaifin Mama yace “Babu komai, komai ya wuce Allah yakara ganar damu, a baya harna yanke shawarar ko ka amince ni bazan amince ba, amma yanzu ba abinda zance bayan Allah yasa ayi damu, sannan Allah ya albarkaci aurensu” sai kowa dake wurin yayi murna, musamman su Abdul da Mama.”
“Soyayyar Abdul da Mama ta dawo cikin farin ciki da jin dadi batare da wani shamaki ko fargaba ba, daman ita rayuwa mai hakuri yake da nasara, sannan kuma soyayya abu ce mai daraja wacce take da wuyar samu cikin sauki, haka zalika duk tsanani sauki yana nan zuwa. Yanzu gashi iyayensu sun amince da auren su wanda basu yi tsammanin samun wannan nasarar ba a baya, amma da yake komai na Allah ne gashi yanzu sun cimma nasara.”
“An saka ranar auren Mama da Abdul an yi komai da ake na aure kamar su, Lefe kudin Sadaki komai anyi har an saka rana.
Ranar Aure anyi biki cikin farin ciki da jin dadi, sannan an yi shi abin burgewa, an je Kano an daura auren Abdul da Mama,.”
“Da daddare abokan Ango su Usman da Bashir da Ibrahim da Mansur da dai sauransu sun kai abokinsu Ango wato Abdul dakin Amaryarsa wacce aka kawo masa tun sallar Isha’I da yake ba gari daya bane wato Mama. Sun yiwa Ango da Amarya huduba harma da zolayar da abokan Ango suke idan sun kawo Ango duk anyi suka tafi suka bar Ango da Amarya acikin daki su kadai.”
“Sun je sun yi Sallah kamar yadda addinin musulunci ya tanadar, sun zo sun zauna suka fara hirarsu, acikin hirar Mama ta kalli Angonta Abdul tace “Angona ashe daman zamu ga wannan rana a rayuwarmu?” cikin murmushi Abdul yace “Amaryata kenan, aini daman ban taba cire tsammanin ganin wannan ranar ba, saboda bana tunanin akwai wanda zai iya rabamu a duniyar nan in ba Allah ba” sai Mama ta lumshe ido cikin shagabawa tace “Hmm kaida kace ka yafe ni” “Wa! Hmm ai kawai fada ne nayi a baki amma ba haka bane a zuciyata ba, ya za’ayi na yafe wacce na sallamawa dukkanin lamarina, wacce kullum mafarkina itace, wacce zuciyata batasan kowa ba sai ita, ai ni dake babu mai rabamu” Abdul ne yace haka, sai Mama tace “to Allah yabarmu tare, sannan ya albarkaci rayuwarmu ya bamu zuri’a dayyiba” sai yace “Amin Amaryata shalelena” sai suka tashi domin kwanciya, a Daren ranar Abdul ya karbi hakkinsa wajen Mama Tasha wuya hannun Abdul shikuma sai faman zubamata Rowan, albarka yake, ya gasamata jiki bayan sunyi wanka suka haye gado rungume da juna haka bacci ya debesu.”
“Rayuwar auren Abdul da Mama ta kasance cikin farin ciki da jin dadi, don kuwa babu wanda ya taba jin kansu, shima kuma Usman ya samu wurin cin abinci koda yaushe, dan kullum acan yake zuwa yana kwasar girki ya huta da karbar bashin garin kwaki.
"BAYAN WATA HUDU"
“bayan wata hudu Allah ya azirtasu da samin ciki sosai sukayi murna kula na mussamman Mama ke samun wajen mijinta da dangi.”
."Ciki Nada 9mnth ta haiho yan biyu duka maza, basai mun tsaya fadamuku farincikin da zasuyiba just imagine readers."
"Ranar suna yara suka ci sunansu Anwar da a
Ammar, anyi shagali har mun hangosu xarah bukar, Yar Ficika, walliya,Maryam G,Anker, Belly badaru, asy Khallel,RAZ,da sauransu sunata kwasan rengem, bamubar su Mr smile, ililee, raheem jegs anyi shagali lpy an watse."
“haka rayuwa taci gaba da tfy cikin jin dadi dakwanciyar hankali,yara suna girma suna kyau da wayo, Abdul yasami Karin girma a wajen aiki komai yana tafiya dadai ALHAMDULILLAH..... Muna wa Abdul da Mama fatan alheri a rayuwarsu Allah yasa mu dace ameen....
TAMMAT BI HAMDILLAHI….
JINJINA GAREKU MARUBUTANMU
AneeLurv..
Kausar luv..
Waliya wally ce.
Seemaluv.
Futhalurv.
Amrah pinky Durling
Rabe'atu SK mash
Zarah b~b
Sdy Jegal..
Aneesa didi.
Fedoo Yar Ficika.
Miemie bee.
Billylosh.
Melody..
Asy Khalil.
Beelybadaru.
Bilkin Abdul.
Maryam G.
Pherty.
Ummi Aisha
Maryam Yar Mama.
Ayusha iliasu.
Herwerh Jiddah.
Dija waziri.
Jidda Mowajoo.
Mjay.
Mummy sultan.
Mummy ihsan.
Mummy twins.
Nafee anker.
Ayusha Muh'd.
Sadnaf
Mr smile.
Ililee.
Raheem jega.
Sa'ed bebeji.
Da sauran da bamu ambataba kuna ranmu (Allah ya hada kanmu baki daya Ameen).
GODIYA GA KUNGIYOYIMU
Online Hausa writers O.H.W
Perfect Hausa writers P.H.W
Groups dinmu kuna ranmu
AneeLurv Novels.
Sadnaf Novels.
Mjay novels.
House of novella.
Cute xarah bukar novels.
Dandalin feedo Yar Ficika.
Dandalin Billylosh..
Da sauran waenda bamu ambataba. Muna godiya da kaunarku garemu.
~Sadaukarwa gareki Maryam (Mama) wannan littafin naki ne~
_*Anan Ni MUNEERAT (Neeratlurv) tare da Dan uwana ABDULAZIZU AAJ (Na England/Gwarzon naja'atu) muke muku fatan alheri kuma anan muka kawo karshen littafin mai tattaken SHAUKIN SO sai kuma mun sake haduwa awani littafin da yardar Allah*_.
ABDULAZIZU
⬇
07068636566
NEERATLURV
⬇
08088771486
©copyright@2017 Febuary..
_*Love You All Our fans*_❤❤❤
❤ *SHAUKIN SO*🌷
✨✨✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
NA
*NEERATLURV*😍
Da
*ABDULAZIZU AAJ*✍
Via O.H.W📚
*46-50*
_*Last page*_
**** ****
Bayan ya bar kofar gidan sai kuma ya sake runtse idanuwansa domin nazarin inda zai sake zuwa don ganin Mama, bayan wani dan lokaci ya bude idanuwansa ya doshi cikin wani babban daji, don nan zuciyarsa tabasa masoyiyarsa Mama tana nan.”
Yayi tafiya mai nisa acikin daji gashi yunwa da kishirwa na damunsa amma bai hangi kowa ba acikin jinsin mutane ballai ya nemi taimakon koda ruwan sha ne. Can yana tafiya yakara yin nisa sosai cikin daji sai ya hango wasu mafarauta sun zagaye wata yarinya, tun yana nesa ya hango su, bai tsaya bata lokaci ba ya karasa inda suke, yana zuwa koda ya kalli yarinyar dake tsakiyar sai yaga Mama dinsa ce, cikin karfin hali yayi sauri ya tsallaka tsakiyarsu ya isa wurin masoyiyarsa, Mama na ganinsa tayi wata irin murna wacce ta jima bata yi irinta ba, sai daya daga cikin,mafarautan yace “kai wanene kai da zaka shigo tsakiyar mu muna kan aiki” Abdul bai samu damar mayar masa amsar tambayarsa ba saboda tunda ya fado tsakiyarsu kallon Mama kawai yake har ya manta da akwai wasu akusa dasu.”
“Cikin yana yin fushi dayan Mafarautan yakai masa duka wanda yayi sanadiyar faduwar Abdul kasa, Abdul yana kasa ya dubesu cikin mamaki yace “ku kuwa su waye da kuka zagaye masoyita, me kuke so” sai suka amsa masa da cewa “ita muke so mu tafi da ita” cikin dariya Abdul ya tashi ya kakkabe jikinsa yace “au daman akwai wanda duniya zai iya daukar masoyiyata daga gareni, daman akwai wanda zai iya tabin jikin masoyiyata agabana, wallahi duk wanda yayi yunkurin tabin masoyiyata sai yayi nadama, abu mafi sauki ku tafi kawai kubarmu da abinda ya ishe mu” sai Babbansu yace “Lallai yaron nan ka raina mu, to bara ka gani” sai yaje da niyar rike hannun Mama, da hanzari Abdul yazo wurinsa yakai masa naushi wanda yakaisa kasa, sai saura suka farma Abdul daganan suka cigaba da fafatawa, cikin ikon Allah Abdul ya samu damar dokesu su duka, da suka ga alamun babu riba suka ruga da gudu suka bar Abdul tareda Mama.”
Bayan sun gudu, sai Abdul ya dubi Mama yana shesshekar gajiya yace da ita “Ke kuwa me ya kawo ki wannan gungurumin daji?” sai Mama tayi murmushi tace “Ni ne da mamaki ba kai ba, ya akayi kasan ina wannan dajin?” sai Abdul yayi murmushi yace “shin kesan cewa koda yaushe zuciyoyin mu suna tare gangar jikin mu kadai ne a rabe, aduk lokacin da na runtse idanuwana nakan ganki acikinsu da kuma yanayin da kike, sannan idan ina bukatar sanin inda kike zuciyata ita take gayamin inda ‘yar uwarta take ma’ana inda kike, nakan bi dukkanin inda lumfashin zuciyata yake bugawa dan na tabbata kina wurin, kuma sai yanzu nakara tabbatar da hakan, tunda ta gayamin nazo nan kuma nazo na sameki” sai Mama tasake yin murmushi a karo na biyu, sannan tace “tun lokacin da nabaro garinku, na dawo gida amma nakasa zama, shiyasa naje wurare da dama amma duk inda na zauna aka tambayan matsalata nakan fada, amma kowa abinda yake gayamin nayi hakuri dakai, ni kuma nagaji da jin wannan mummunar kalma, shiyasa nayi nesa da mutane, dan nahuta dajin wannan mummunanr kalma, wannan wurin da nake yana debemin kewa saboda soyayyarka ita kadai ce abar hirata, tunaninka kuwa shi ne abinci na, nazarin kalamanka su suke debemin kewa” sai yayi murmushi yace “to albishirin?” “Goro” Mama ce amsa haka tana cike da fara’a, sai Abdul yaci gaba da cewa “Mahaifinki ya amince da auren mu, shi ne ma yabani damar nemoki, dan haka mu hanzarta mu koma gida” Mama tana murna ta dauko mayafinta ta daurewa Abdul rauninda mafarautan nan suka yi masa abaya, suka kama hanyar zuwa gida.”
Bayan doguwar tafiyar da suka yi acikin daji har suka iso gida, suna zuwa Kawunta ya gansu ya kuma yi murna sosai tareda jinjinawa Abdul, sai kuma matarsa ta dauko mayafi ta baiwa Mama, sannan Kawu ya shiryo dan biyo su Mama gida tare. Sun je tashar mota sun shiga motar zuwa Kano cikin sa’a basu jima ba mota ta cika suka kama hanyar Kano."
”Bayan sun iso Kano suka zo gida, suna isa cikin gida mahaifin Mama ya tarbesu cikin fara’a, mahaifiyarta ta rugo ta rungume Mama, sai Mahaifin Mama ya dubi Abdul sannan ya dubi kanensa, sai ya cewa Abdul “Mun gode sosai Abdul Allah ya biyaka kuma naso na baka auren Mama amma kuma sai gashi wata kaddara ta gifta?” cikin tsananin mamaki Mama ta saki mahaifiyarta ta dubi babanta tace “Baba wace irin kaddara kuma” sai ya kalleta yace “Kin fi kowa sanin bama baiwa duk wanda yaji rauni a bayansa auren ‘ya’yan mu kuma gashi Abdul yaji rauni agurin” Mama tana kuka tace “Baba wannan al’ada ai ba daga wurin Allah ta fito ba, sannan katuna awurin cetona ya samu wannan rauni” Abdul na tsaye sai jiri yake ya kasa cewa komai saboda tsananin mamaki, sai Mahaifinta yace “Nadai gaya miki” Mama bata kara cewa komai ba, taje ta nemo wuka ta yanka a bayanta, cikin Firgita Babanta yace “Mama miye haka, kin yi haukane kike yankawa kanki wuka” Mama na hawaye tace “Baba a wannan lokaci wallahi zan iya aikata abinda mahaukaci bazai aikata ba, na yankawa kaina wuka abaya ne saboda nima nayi irin raunin da Abdul yayi, idan kuma hakan baisa kuka amince da auren mu ba, wallahi saina kashe kaina” a lokacin Kawunta yace “Yaya kawai ka amince da aurensu in har ba so kake muyi hasararta gaba daya ba, na tabbata a yadda take ji a zuciyarta zata aikata abinda tace” sai kuma Abdul yace “Mama kada ki aikata hakan, ki bi umarnin iyayenki mu hakura da juna indai basa son auren mu” sai Mama tace “Wallahi bazan iya hakuri da kai ba koda kai zaka iya hakuri dani, kuma yanzu zan aikata abinda nace”.
Sai Mahaifinta yayi sauri yace “Mama ajiye wukar na amince ki auri Abdul, kada ki aikata wannan mummunan zunubi, bazan yi sanadin fadawar ‘yata cikin wutar jahannama ba, na amince” sai Mama tace “sai kayimin alkawari sannan zan ajiye” sai mahaifiyarta tace “Ki ajiye Mama basai yayi miki alkawari ba, nasan ya amince har azuciyarsa” sai Babanta yace “Nayi miki alkawari na amince da aurenku” sai Mama ta ajiye wukar ta rungume Mahaifiyarta.”
“Bayan amincewar Mahaifin Mama, sai kuma ya umarci Abdul suje dashi da Mamar da kuma kanensa, dan ya baiwa mahaifinsa hakurin abinda ya aikata musu, tareda rokonsa shima ya amince.
Sun shigo mota su hudu sun hawo hanyar Bauchi, Abdul da Mama murna kawai suke a zuciyarsu amma sai suka boye basu bayyana a fuskarsu ba, amma kuma da kagansu kasan akwai farin ciki atattare dasu.”
“Allah ya kawo su garin Bauchi
lafiya, sannan suka je gidansu Abdul, inda suka tarar da mahaifin Abdul yana batun fita, da sauri Abdul yaje ya durkusa gaban mahaifinsa yana kuka yace “Dan Allah Abba ka gafartamin laifina dana aikata muku wallahi banida zabi akan hakan ne” sai kuma yaje gaban Mamarsa yace “Hajiya dan Allah ku gafartamin” yana cikin kukan ne Hajiya ta riko hannunsa ta tasuwa shi tsaye batare da tace komai ba, itama ta dinga zubar da hawaye. Sai kuma mahaifin Mama yazo wurin Alhaji yace “Alhaji kayi hakurin abinda muka aikata, cikin rashin sani ne da sharrin shaidan, mun dade muna kyamar aurar da ‘ya’yan mu ga Hausawa, sai yanzu ‘ya’yan mu suka fahimtar damu wani abu wanda muka dade bamu fahimta ba, ashe shi SO babu ruwansa da Yare, sannan Allah yakan hada kauna tsakanin duk wadan da yaso, dan haka ina mai nemanka gafara ka yafemin abinda na aikata maka, na amince kuma inason kaima ka amince, ta yuyu ta wannan hanyarce zamu samu magance nuna banbancin Yare, sannan mu sakawa wadannan yara albarka shi ne alkhairi agaremu bamu yi kokarin rabasu ba” sai Alhaji ya dubi Mahaifin Mama yace “Babu komai, komai ya wuce Allah yakara ganar damu, a baya harna yanke shawarar ko ka amince ni bazan amince ba, amma yanzu ba abinda zance bayan Allah yasa ayi damu, sannan Allah ya albarkaci aurensu” sai kowa dake wurin yayi murna, musamman su Abdul da Mama.”
“Soyayyar Abdul da Mama ta dawo cikin farin ciki da jin dadi batare da wani shamaki ko fargaba ba, daman ita rayuwa mai hakuri yake da nasara, sannan kuma soyayya abu ce mai daraja wacce take da wuyar samu cikin sauki, haka zalika duk tsanani sauki yana nan zuwa. Yanzu gashi iyayensu sun amince da auren su wanda basu yi tsammanin samun wannan nasarar ba a baya, amma da yake komai na Allah ne gashi yanzu sun cimma nasara.”
“An saka ranar auren Mama da Abdul an yi komai da ake na aure kamar su, Lefe kudin Sadaki komai anyi har an saka rana.
Ranar Aure anyi biki cikin farin ciki da jin dadi, sannan an yi shi abin burgewa, an je Kano an daura auren Abdul da Mama,.”
“Da daddare abokan Ango su Usman da Bashir da Ibrahim da Mansur da dai sauransu sun kai abokinsu Ango wato Abdul dakin Amaryarsa wacce aka kawo masa tun sallar Isha’I da yake ba gari daya bane wato Mama. Sun yiwa Ango da Amarya huduba harma da zolayar da abokan Ango suke idan sun kawo Ango duk anyi suka tafi suka bar Ango da Amarya acikin daki su kadai.”
“Sun je sun yi Sallah kamar yadda addinin musulunci ya tanadar, sun zo sun zauna suka fara hirarsu, acikin hirar Mama ta kalli Angonta Abdul tace “Angona ashe daman zamu ga wannan rana a rayuwarmu?” cikin murmushi Abdul yace “Amaryata kenan, aini daman ban taba cire tsammanin ganin wannan ranar ba, saboda bana tunanin akwai wanda zai iya rabamu a duniyar nan in ba Allah ba” sai Mama ta lumshe ido cikin shagabawa tace “Hmm kaida kace ka yafe ni” “Wa! Hmm ai kawai fada ne nayi a baki amma ba haka bane a zuciyata ba, ya za’ayi na yafe wacce na sallamawa dukkanin lamarina, wacce kullum mafarkina itace, wacce zuciyata batasan kowa ba sai ita, ai ni dake babu mai rabamu” Abdul ne yace haka, sai Mama tace “to Allah yabarmu tare, sannan ya albarkaci rayuwarmu ya bamu zuri’a dayyiba” sai yace “Amin Amaryata shalelena” sai suka tashi domin kwanciya, a Daren ranar Abdul ya karbi hakkinsa wajen Mama Tasha wuya hannun Abdul shikuma sai faman zubamata Rowan, albarka yake, ya gasamata jiki bayan sunyi wanka suka haye gado rungume da juna haka bacci ya debesu.”
“Rayuwar auren Abdul da Mama ta kasance cikin farin ciki da jin dadi, don kuwa babu wanda ya taba jin kansu, shima kuma Usman ya samu wurin cin abinci koda yaushe, dan kullum acan yake zuwa yana kwasar girki ya huta da karbar bashin garin kwaki.
"BAYAN WATA HUDU"
“bayan wata hudu Allah ya azirtasu da samin ciki sosai sukayi murna kula na mussamman Mama ke samun wajen mijinta da dangi.”
."Ciki Nada 9mnth ta haiho yan biyu duka maza, basai mun tsaya fadamuku farincikin da zasuyiba just imagine readers."
"Ranar suna yara suka ci sunansu Anwar da a
Ammar, anyi shagali har mun hangosu xarah bukar, Yar Ficika, walliya,Maryam G,Anker, Belly badaru, asy Khallel,RAZ,da sauransu sunata kwasan rengem, bamubar su Mr smile, ililee, raheem jegs anyi shagali lpy an watse."
“haka rayuwa taci gaba da tfy cikin jin dadi dakwanciyar hankali,yara suna girma suna kyau da wayo, Abdul yasami Karin girma a wajen aiki komai yana tafiya dadai ALHAMDULILLAH..... Muna wa Abdul da Mama fatan alheri a rayuwarsu Allah yasa mu dace ameen....
TAMMAT BI HAMDILLAHI….
JINJINA GAREKU MARUBUTANMU
AneeLurv..
Kausar luv..
Waliya wally ce.
Seemaluv.
Futhalurv.
Amrah pinky Durling
Rabe'atu SK mash
Zarah b~b
Sdy Jegal..
Aneesa didi.
Fedoo Yar Ficika.
Miemie bee.
Billylosh.
Melody..
Asy Khalil.
Beelybadaru.
Bilkin Abdul.
Maryam G.
Pherty.
Ummi Aisha
Maryam Yar Mama.
Ayusha iliasu.
Herwerh Jiddah.
Dija waziri.
Jidda Mowajoo.
Mjay.
Mummy sultan.
Mummy ihsan.
Mummy twins.
Nafee anker.
Ayusha Muh'd.
Sadnaf
Mr smile.
Ililee.
Raheem jega.
Sa'ed bebeji.
Da sauran da bamu ambataba kuna ranmu (Allah ya hada kanmu baki daya Ameen).
GODIYA GA KUNGIYOYIMU
Online Hausa writers O.H.W
Perfect Hausa writers P.H.W
Groups dinmu kuna ranmu
AneeLurv Novels.
Sadnaf Novels.
Mjay novels.
House of novella.
Cute xarah bukar novels.
Dandalin feedo Yar Ficika.
Dandalin Billylosh..
Da sauran waenda bamu ambataba. Muna godiya da kaunarku garemu.
~Sadaukarwa gareki Maryam (Mama) wannan littafin naki ne~
_*Anan Ni MUNEERAT (Neeratlurv) tare da Dan uwana ABDULAZIZU AAJ (Na England/Gwarzon naja'atu) muke muku fatan alheri kuma anan muka kawo karshen littafin mai tattaken SHAUKIN SO sai kuma mun sake haduwa awani littafin da yardar Allah*_.
ABDULAZIZU
⬇
07068636566
NEERATLURV
⬇
08088771486
©copyright@2017 Febuary..
_*Love You All Our fans*_❤❤❤
SHAUKIN SO
✨✨✨✨✨✨✨✨✨
❤ *SHAUKIN SO*🌷
✨✨✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
NA
*ABDULAZIZU AAJ*✍
DA
*NEERATLURV*😍
Via O.H.W📚
*41-45*
_*Second to the last page*_
**** ****
Tun da safe Da Abdul yayi sallar Asuba, ko tsayawa karyawa bai yi ba yayi bankwana da mutumin ya tafi.”
“ Bayan Abdul ya baro gidan mutumin sai kuma ya dawo kofar gidansu Mama, yana zuwa ya tsaya wurin wata bishiya batare da ya aika kowa kiran Mama ba.
Yana zaune sai ga Mahaifin Mama ya fito zai tafi cikin gari, wurin dube-dubensa sai yaga Abdul, ganin Abdul yayi matukar bashi mamaki dan bai yi tsammanin Abdul zai sake dawowa ba, kuma sai yaga raunuka ajikinsa amma hakan bai hana shi dawowa ba, batare da ya cewa Abdul komai ba ya kada kansa ya tafi, shima kuma Abdul bai cemasa komai saboda gudun fushinsa, shi dai kawai ya zauna ne koda Allah zai sa yaga masoyiyarsa.”
“Da Yamma Mahaifin Mama ya dawo gida, amma kafin ya shiga ya sake ganin Abdul batare da yace masa komai ba ya shige cikin gida.”
“Har dare yayi Abdul bai ga Mama ba, sai ya yanke shawarar kwana karkashin bishiyar saboda ba inda ya sani, haka kuwa yayi.”
“Washe gari mahaifin Mama zai fita ya sake ganin Abdul amma baice masa komai ba ya wucewarsa, da Yamma da ya dawo ya sake ganinsa, wannan karon ma baice masa komai ba ya shige cikin gida. Abdul kuwa mamaki ya ishe shi dan tsawon kwana biyu kenan bai ga koda lekowar Mama garka ba, amma kuma a zuciyarsa bai cire tsammanin ganinta ba, haka yasa ya sake kwanciya anan gindin bishiyar.”
“Tsawon kwana Hudu Abdul yana wurin ba abinda yake ci sai ruwan da yake sha a wani Fanfo da yake unguwar, ba abinda yake sa ya dauke idonsa ga kofar gidansu Mama sai Sallah amma duk tsawon kwanakin nan bai ga abar kaunarsa ba Mama. Kuma kullum sai mahaifin Mama ya gansa.”
“Mahaifiyar Mama ta kawo wa Malam abinci wato mahaifin Mama, sai ta zauna, bayan ya kammala cin abinci ya dubeta yace “Mamar Mama kin kuwa san wani abu da yake faruwa?” sai ta dubesa tace “Malam ai sanin abinda yake faruwa sai ku dake fita waje” sai yaci gaba da cewa “Yaron nan wanda Mama ta kafe shi take so, yau tsawon kwana hudu kenan yana bakin garkar nan, duk tsananin abinda nasa yara suka yi masa amma bai hanashi dawowa ba” sai tace “To Malam wallahi ina tausayawa yaran nan, ka dubi yadda suke son junan su, banga abin aibu ba idan kuka bari suka auri junansu ba, ka dubi yarinyar nan yau tsawon kwana shida bata gidan nan mun yi nemanta amma mun rasa duk inda ake tsammanin taje bamu sameta ba, yaron da kake kokarin aura mata yanzu yana can ko ajikinsa babu wata damuwa, amma mu gamu cikin damuwa ko zowa gidan nan ya daina”.
Sai ta numfasa sannan taci gaba da cewa “muna ta zargin ko tana wurin yaron nan, to gashi ashe ba can take ba, ni daman nasan bazata je can ba, dan tasan sai anje nemanta can. To amma Malam me yasa tun farko baka gayamasa bata nan ba” sai Malam yace “saboda shi nakeso ya nemo muna ita, in yaso idan ya dawo muna da ita saina koresa” sai tace “Haba Malam ai wannan daukar alhaki ne, baka tunanin Allah ya tambayeka?” sai yace “ke gafara ke kullum baki ganewa, shin ya za’ayi na baiwa Bahaushe auren ‘ya ta” sai ya tashi tsaye sannan yaci gaba da cewa “Bari na fita nasan yanda zanyi” batare da ya jira amsa ba ya fita waje.
Yana fita waje yaje ya samu Abdul zaune yayi masa sallama, Abdul cikin rawar jikin murnar ganin Mahaifin Mama yazo wurinsa ya amsa sallama, ya durkusa ya gaishe sa, sannan mahaifin Mama ya dubi Abdul yace “Nasan na walakantaka amma kuma hakan baisa kayi fushi damu ba, sannan munyi kokarin rabaku, to amma yanzu nagane lallai idan muka yi haka, to muma zamu dawo nadama, dan haka in dai ni ne na amince da aurenka da Mama” cikin fara’a da murna Abdul yace “Baba nagode sosai, tsawon lokaci kunnuwa basu ji kalma mafi dadin saurare ba irin wannan, ina Mamar take?” sai Mahaifinta yace “Yau tsawon kwana shida Mama tabar gida bamu san inda taje ba, duk inda muke sa ran mu ganta munje amma bamu ganta ba” sai Abdul yayi zaune cikin sanyin jiki, sannan ya dubi mahaifin Mama yace “Baba kada kadamu insha Allahu duk inda Mama take saina nemo ta indai tana duniyar nan” sai yace “bakomai nagode, Allah yabaka sa’a” “Amin” Abdul yace haka, sai mahaifin Mama ya shiga gida.”
“Bayan ya tafiyarsa sai Abdul ya dawo tunanin inda zai fara neman Mama, gashi Mama ba waya bace da ita ba yanzu, sakamakon mahaifinta ya karbe, gashi shima kuma mahaifinsa ya karbe wayarsa ballai yayi tunanin zata kirasa. Yana cikin wannan tunani sai ya runtse idanuwansa, yana nazarin inda zuciyarsa zata bashi Mama take. Can sai ya bude idanuwansa sakamakon zuciyarsa ta gayamasa inda Mama take.
Kafin Abdul ya tafi yaje gidan bawan Allah nan wanda ya taimakesa lokacin da Yara suke jifansa domin ya samu taimakon kudin mota awurinsa, bayan yaje ya nemeshi taimakon kudin mota cikin nasara ya dauko kudin ya bashi, sai Abdul yayi godiya ya tafi.”
Abdul yazo bakin titi ya tare motar zuwa garin Fakai nan yake tunanin somota gidan kawunta dake fakai ya shiga motan. Bayan sun iso Fakai aka sauke shi ya biya, bai tsaya ko ina ba sai gidan Kawun Mama don nan zuciyarsa ta gayamasa masoyiyarsa taje, yana zuwa ya samu yaro ya tare sai yace dashi “Dan Allah shiga gidan nan kace Abdul na kiran Mama” sai yaron ya shiga cikin gidan ya isarwa mutanen gidan sakon da aka aiko shi, sai yaro ya fito ya sanar da Abdul ya isar da sakon da ya aikesa, Abdul yayi godiya ga yaro, sannan yaron ya tafi.”
“ Yana tsaye sai ga Kawun Mama ya fito a firgice, yana zuwa Abdul ya durkusa ya gaishe shi, sai Kawunta yace “Kai ne Abdul?” Abdul ya kada kai yace “Eh ni ne Kawu” sai yace “Wallahi tunda Mama tazo gidan nan kwananta biyu tabar gidan bamu san inda taje ba, saboda ana yawan yimata zancen ta hakura da kai” cikin firgita Abdul yace “Kawu nan ma bata nan kenan, Inalillahi wa’inna ilaihir raju’un” sai Kawunta yace “Daman ba gurinka taje ba, dan nasan bazata koma gida saboda dalilinka tabaro gidan” sai Abdul yace “Bata wurina naje gidansu akace kwanan ta shida bata gida, shi ne nazo nan, amma baraz an bincika wani wuri” sai Kawu yace “dan Allah kataimaka ka nemo muna ita bamu san halin da take ciki ba” “Bakomai” Abdul ne yace haka, batare da ya jira Kawunta ya sake cewa wani abu ba, kawai yabar kofar gidan.”
Daga alkalamin:-
*NEERATLURV*😍
&
*ABDULAZIZU AAJ*✍
(Na England)...
_Dedicated to Maryam (Mama)_❣
❤ *SHAUKIN SO*🌷
✨✨✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
NA
*ABDULAZIZU AAJ*✍
DA
*NEERATLURV*😍
Via O.H.W📚
*41-45*
_*Second to the last page*_
**** ****
Tun da safe Da Abdul yayi sallar Asuba, ko tsayawa karyawa bai yi ba yayi bankwana da mutumin ya tafi.”
“ Bayan Abdul ya baro gidan mutumin sai kuma ya dawo kofar gidansu Mama, yana zuwa ya tsaya wurin wata bishiya batare da ya aika kowa kiran Mama ba.
Yana zaune sai ga Mahaifin Mama ya fito zai tafi cikin gari, wurin dube-dubensa sai yaga Abdul, ganin Abdul yayi matukar bashi mamaki dan bai yi tsammanin Abdul zai sake dawowa ba, kuma sai yaga raunuka ajikinsa amma hakan bai hana shi dawowa ba, batare da ya cewa Abdul komai ba ya kada kansa ya tafi, shima kuma Abdul bai cemasa komai saboda gudun fushinsa, shi dai kawai ya zauna ne koda Allah zai sa yaga masoyiyarsa.”
“Da Yamma Mahaifin Mama ya dawo gida, amma kafin ya shiga ya sake ganin Abdul batare da yace masa komai ba ya shige cikin gida.”
“Har dare yayi Abdul bai ga Mama ba, sai ya yanke shawarar kwana karkashin bishiyar saboda ba inda ya sani, haka kuwa yayi.”
“Washe gari mahaifin Mama zai fita ya sake ganin Abdul amma baice masa komai ba ya wucewarsa, da Yamma da ya dawo ya sake ganinsa, wannan karon ma baice masa komai ba ya shige cikin gida. Abdul kuwa mamaki ya ishe shi dan tsawon kwana biyu kenan bai ga koda lekowar Mama garka ba, amma kuma a zuciyarsa bai cire tsammanin ganinta ba, haka yasa ya sake kwanciya anan gindin bishiyar.”
“Tsawon kwana Hudu Abdul yana wurin ba abinda yake ci sai ruwan da yake sha a wani Fanfo da yake unguwar, ba abinda yake sa ya dauke idonsa ga kofar gidansu Mama sai Sallah amma duk tsawon kwanakin nan bai ga abar kaunarsa ba Mama. Kuma kullum sai mahaifin Mama ya gansa.”
“Mahaifiyar Mama ta kawo wa Malam abinci wato mahaifin Mama, sai ta zauna, bayan ya kammala cin abinci ya dubeta yace “Mamar Mama kin kuwa san wani abu da yake faruwa?” sai ta dubesa tace “Malam ai sanin abinda yake faruwa sai ku dake fita waje” sai yaci gaba da cewa “Yaron nan wanda Mama ta kafe shi take so, yau tsawon kwana hudu kenan yana bakin garkar nan, duk tsananin abinda nasa yara suka yi masa amma bai hanashi dawowa ba” sai tace “To Malam wallahi ina tausayawa yaran nan, ka dubi yadda suke son junan su, banga abin aibu ba idan kuka bari suka auri junansu ba, ka dubi yarinyar nan yau tsawon kwana shida bata gidan nan mun yi nemanta amma mun rasa duk inda ake tsammanin taje bamu sameta ba, yaron da kake kokarin aura mata yanzu yana can ko ajikinsa babu wata damuwa, amma mu gamu cikin damuwa ko zowa gidan nan ya daina”.
Sai ta numfasa sannan taci gaba da cewa “muna ta zargin ko tana wurin yaron nan, to gashi ashe ba can take ba, ni daman nasan bazata je can ba, dan tasan sai anje nemanta can. To amma Malam me yasa tun farko baka gayamasa bata nan ba” sai Malam yace “saboda shi nakeso ya nemo muna ita, in yaso idan ya dawo muna da ita saina koresa” sai tace “Haba Malam ai wannan daukar alhaki ne, baka tunanin Allah ya tambayeka?” sai yace “ke gafara ke kullum baki ganewa, shin ya za’ayi na baiwa Bahaushe auren ‘ya ta” sai ya tashi tsaye sannan yaci gaba da cewa “Bari na fita nasan yanda zanyi” batare da ya jira amsa ba ya fita waje.
Yana fita waje yaje ya samu Abdul zaune yayi masa sallama, Abdul cikin rawar jikin murnar ganin Mahaifin Mama yazo wurinsa ya amsa sallama, ya durkusa ya gaishe sa, sannan mahaifin Mama ya dubi Abdul yace “Nasan na walakantaka amma kuma hakan baisa kayi fushi damu ba, sannan munyi kokarin rabaku, to amma yanzu nagane lallai idan muka yi haka, to muma zamu dawo nadama, dan haka in dai ni ne na amince da aurenka da Mama” cikin fara’a da murna Abdul yace “Baba nagode sosai, tsawon lokaci kunnuwa basu ji kalma mafi dadin saurare ba irin wannan, ina Mamar take?” sai Mahaifinta yace “Yau tsawon kwana shida Mama tabar gida bamu san inda taje ba, duk inda muke sa ran mu ganta munje amma bamu ganta ba” sai Abdul yayi zaune cikin sanyin jiki, sannan ya dubi mahaifin Mama yace “Baba kada kadamu insha Allahu duk inda Mama take saina nemo ta indai tana duniyar nan” sai yace “bakomai nagode, Allah yabaka sa’a” “Amin” Abdul yace haka, sai mahaifin Mama ya shiga gida.”
“Bayan ya tafiyarsa sai Abdul ya dawo tunanin inda zai fara neman Mama, gashi Mama ba waya bace da ita ba yanzu, sakamakon mahaifinta ya karbe, gashi shima kuma mahaifinsa ya karbe wayarsa ballai yayi tunanin zata kirasa. Yana cikin wannan tunani sai ya runtse idanuwansa, yana nazarin inda zuciyarsa zata bashi Mama take. Can sai ya bude idanuwansa sakamakon zuciyarsa ta gayamasa inda Mama take.
Kafin Abdul ya tafi yaje gidan bawan Allah nan wanda ya taimakesa lokacin da Yara suke jifansa domin ya samu taimakon kudin mota awurinsa, bayan yaje ya nemeshi taimakon kudin mota cikin nasara ya dauko kudin ya bashi, sai Abdul yayi godiya ya tafi.”
Abdul yazo bakin titi ya tare motar zuwa garin Fakai nan yake tunanin somota gidan kawunta dake fakai ya shiga motan. Bayan sun iso Fakai aka sauke shi ya biya, bai tsaya ko ina ba sai gidan Kawun Mama don nan zuciyarsa ta gayamasa masoyiyarsa taje, yana zuwa ya samu yaro ya tare sai yace dashi “Dan Allah shiga gidan nan kace Abdul na kiran Mama” sai yaron ya shiga cikin gidan ya isarwa mutanen gidan sakon da aka aiko shi, sai yaro ya fito ya sanar da Abdul ya isar da sakon da ya aikesa, Abdul yayi godiya ga yaro, sannan yaron ya tafi.”
“ Yana tsaye sai ga Kawun Mama ya fito a firgice, yana zuwa Abdul ya durkusa ya gaishe shi, sai Kawunta yace “Kai ne Abdul?” Abdul ya kada kai yace “Eh ni ne Kawu” sai yace “Wallahi tunda Mama tazo gidan nan kwananta biyu tabar gidan bamu san inda taje ba, saboda ana yawan yimata zancen ta hakura da kai” cikin firgita Abdul yace “Kawu nan ma bata nan kenan, Inalillahi wa’inna ilaihir raju’un” sai Kawunta yace “Daman ba gurinka taje ba, dan nasan bazata koma gida saboda dalilinka tabaro gidan” sai Abdul yace “Bata wurina naje gidansu akace kwanan ta shida bata gida, shi ne nazo nan, amma baraz an bincika wani wuri” sai Kawu yace “dan Allah kataimaka ka nemo muna ita bamu san halin da take ciki ba” “Bakomai” Abdul ne yace haka, batare da ya jira Kawunta ya sake cewa wani abu ba, kawai yabar kofar gidan.”
Daga alkalamin:-
*NEERATLURV*😍
&
*ABDULAZIZU AAJ*✍
(Na England)...
_Dedicated to Maryam (Mama)_❣
SHAUKIN SO
✨✨✨✨✨✨✨✨✨
❤ *SHAUKIN SO*🌷
✨✨✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
Na
*Abdulazizu AAJ*✍
Da
*Neeratlurv*😍
Via O.H.W📚
*36-40*
Baffa yaje wurin Abokinsa Bashir ya ranto kudin mota wadan da zasu kaishi garin masoyiyarsa Mama wato Garin kano, Abdul ya shiga motar zuwa Kano tun daga Bauchi ba tareda yanada kudin cin abinci ba ya kama hanya. Suna tafiya acikin mota Abdul baya cewa kowa komai har suka isa garin Kano misalin karfe Goma Sha Daya na dare.”
“Bayan an Sauke Abdul tashar mota sai yayi tsaye yana tunani, ya rasa inda zai dosa, gashi dare yayi kuma gashi bai san kowa ba agarin sai gidan kawunsa gashi sun koma bauchi saikuma gidansu Mama, shi kuma gidansu Mama koda yaje ba zai samu shiga ba dan yana tsammanin sun kulle kofarsu. Yana cikin wannan tunani ne ya yanke shawarar yaje masallaci wanda ya hango a kusa dashi dan ya kwana in yaso idan gari ya waye yaje gidansu Mama dan ya ganta, haka kuwa yayi yaje masallacin ya iske shi a rufe, sai yayi kokarin budewa, yana budewa ya tarar an kashe wutar masallacin ya sussuda dan samun inda zai kwanta, yana zaunawa kafin ya kwanta ji kawai yayi ance “Ihu ga Barawon na kama” sai kawai aka kunna wutar masallacin, Abdul yaga mutane da yawa kowannensu da sandarsa, batare da bata lokaci ba suka farmasa da duka, Sahahu yana ihu yana fadan “Wallahi ni ba barawo bane” amma basu daina dukansa ba.
Bayan sun ga Abdul ya jigata, sai wani daga cikinsu ya dubesu ya daga hannu alamun su dakata, sai yace “Mu barshi a haka kunsan Liman yace kada mu dauki hukunci da kan mu, idan kuma muka kashe shi to lallai za’a yi muna hukunci mu ma, dan haka mu daure shi har gari ya waye mu nunawa Jama’a shi” sai su duka suka ce “hakane, kuma wallahi sai ya biya duk abinda ya dauka” sai kuma suka ajiye sandunan su suka dubi abdul suka ce “Barawon banza, kullum aka ajiye kaya saika dauka, to yau dubunka ta cika daman ance rana dubu ta barawo rana daya ta mai kaya” sai suka je suka samu wani ginshikin masallaci suka daure Abdul.
“Abdul yana daure jikinsa na zubar da jini, ba abinda yake tunani face wannan yanayi daya shiga, wani bangare kuma yana tunanin halin da zai tsinci kansa gobe, amma sai yayi addu’a ga Allah dan neman sauki.
Washe gari da Asuba an kammala sallar Asuba sai wani saurayi yazo kusa ga kunnen Liman yace “Allah gafarta Malam jiya da daddare an kama Barawon nan” sai Liman ya idar da addu’arsa, sannan ya dubi saurayin yace “Jeka ina zuwa”.
Liman ya fito waje don ganin Barawon, sai ya tarar da Yara da Manya sun zagaye Abdul, yana isa gurin suka bude masa hanya ya isa kusa ga Abdul. Yana zuwa ya dubi abdul sama da kasa yaga jikinsa jina-jina da jini, sai ya dubi nakusa dashi yace “me yasa kuka yi masa wannan dukan, to idan da ace ya mutu fa?” sai saurayin dake kusa ga Liman din yace “Allah gafarta Malam, wallahi saida nace adakata da sai dai aji mummunan labari” sai Liman ya dawo da kallonsa wurin Abdul yace “Kai kuwa me yasa kake wannan mummunan dabi’a, karasa abin sata sai kayan Dakin Allah, ka kuwa san mummunan zunubin dake tattare da aikata hakan?” Abdul na shessheka ya dubi Liman yace “Wallahi ni ba Barawo bane bako ne ni, jiya jiya na sauka a garin nan, na shiga masallaci ne dan nasamu wurin kwana ba dan sata ba, sai gashi wannan kaddara tafaru dani” sai Liman yace “Ta yaya zamu tabbatar da kai ba Barawo bane?” sai Abdul yace “Ni bansan yanda zani tabbatar muku da hakan ba, amma kuyi imani da Allah da cewa ni ba Barawo bane, idan kuma kuna shakka akan zancena, to kubarwa Allah idan har ni ne mai yi muku sata kada Allah ya bani abinda nakeso sannan ya debe muku alhakinku tun anan duniya kafin lahira, wallahi Malam ni ba Barawo bane” sai Liman ya dubesa yaga idanuwansa sun yi kwalla, sai Liman ya dubi saurayin dake kusa dashi karo na biyu yace “A yadda naga siffar yaron nan bangansa da alamar Barayi ba, kuma da nayi la’akari da maganganunsa na tabbatar da hakan, ku sake sa idan ma shi ne Lahira zai biya hakkin mu” sai Saurayin ya kwance Abdul.
Bayan an kwance Abdul sai ya dubi Liman yace “Nagode sosai kuma ina rokon Allah ya bayyana muku mai yi muku sata, sannan idan ya bayyana muku shi dan Allah kada kuyi masa yadda kuka yimin, domin kuwa kowane bawa da yadda Allah yake tsara rayuwarsa kuyi masa addu’ar shiriya awurin Ubangiji koda Allah zaisa sanadiyar addu’arku ya shiryu” sai Liman ya dubi wannan magana ta Abdul nan ya sake tabbatar da abdul ba Barawo bane. Sai Abdul yayi bankwana dasu, amma kafin ya tafi sai Limamin yace “Dan Samari naji kace kai bako ne kuma gashi jikinka ya jigata kuma tufafinka sun lalace sannan nasan kana bukatar abinci, dan haka muje gidana kayi wanka ka canza tufafi sannan kaci abinci” sai Baffa yayi guntun murmushi yace “Nagode Allah yasaka da alkhairi” sai Liman ya shiga gaba Abdul ya bi bayansa domin zuwa gidansa.
Da Abdul ya kammala komai na wanka da canza tufafi da cin abinci, sai yakara yin godiya ga Liman tareda yi masa bankwana ya tafi.
Tun da Abdul yabar gidan Liman bai tsaya ko ina ba sai kofar gidansu Mama, yana zuwa ya tsaya yana murmushi shi kadai yana jin farin ciki a zuciyarsa tun bai ga masoyiyarsa Mama ba, yana tsaye yana jiran yaron da zai aika, sai ga wata yarinya ta gifto Abdul ya tsayar da ita ya aika ta cikin gida don takira”
“ amma gabansa faduwa kawai yake don tunanin abinda zai faru dashi idan mahaifinta ya gansa, amma kuma sai ya kawar da duk wani tsoro da fargaba acikin zuciyarsa. Soyayya mai sauya tunani da nazari, Soyayya mai hana mutum ganin duk wata wahala ko walakanci akan masoyinsa, kamar yadda Abdul ya manta da dukan da yasha awurin mutanen gari sakamakon tuhumarsa da suke akan shi Barawo ne, duk wannan abin ya manta dashi abinda kawai yake tunani yaga fitowar masoyiyarsa.
Yana tsaye yana gyare-gyare, sai ga yarinya ta fito tace masa “an ce tana zuwa” sai Abdul yayi murmushi ya laluba aljihunsa da niyar yabata kudi amma sai bai ji ko sisi ba, sai dai yayi godiya gareta. Bayan yarinyar ta tafi sai ga Mahaifin Mama ya fito dan ganin mai kiran Mama.
Yana fitowa yayi ido biyu da Abdul, da hanzari Abdul ya durkusa kasa cikin ladabi ya gaida shi, amma yaki amsawa, sai ya dinga yiwa Abdul kallon takaici sannan daga bisani yace dashi “daman kai ne ka dawo, lallai yaron nan ko kai maye ne sai ka bar Mama, halan kunnuwanka basa jin abinda ake gayama ne, kai bakada zuciya ne?” Abdul na kasa batare da ya dago kansa ya dubi mahaifin Mama ba, sai yace “Baba kayi hakuri wallahi bana jin duk wata magana wacce ta danganci na rabu da Mama kuma bana gajiya da duk wani walakanci da zan fuskanta akan Mama haka kuma bana gajiya wurin rokonka dan Allah kabani Mama wallahi ina sonta” cikin fushi mahaifin Mama yace “to lallai kana tare da wahala, dan kuwa yau zaka fuskanci walakancin da ban taba yimaka ba, kabar kofar gidan nan tun kafin nasaka yara su koreka da jifa” sai Abdul yace “Baba wannan bazaisa naki sake dawowa ba, dan muddin ina lumfashi to bazan daina kasancewa duk inda Mama take ba koda za’a dinga yanka nama na” sai Mahaifin Mama ya kada kai yace “to shikenan zaka gani yanzu”. Sai kawai yabar Baffa ya shiga cikin gari domin kira yara.
Bayan wasu lokuta da tafiyar Mahaifin Mama cikin gari, Abdul na tsaye bakin kofar gidansu Mama bai je ko ina ba, sai ga mahaifin Mama yazo tareda gungun yara suna biye dashi, yana zuwa ya dubi yaran yace “kun gansa nan shi ne nakeson ku korar min shi da ruwan duwatsu” “Tau Baba” yara ne suka amsa da hakan, sai kawai suka dinga tsintar duwatsu suna jifar Abdul”
Abdul na tafiya yara na binsa da duwatsu suna kiran “Mahaukaci, ga Mahaukaci” haka suke fada suna jifarsa, bayan sun yi nisa da gidan su Mama. Abdul yana kare fuskarsa suna jifan jikinsa sai ga wani Mutum ya gifto yaga yara suna yiwa Abdul wannan aiki, sai yayi sauri yaje wurin tare da tsayar dasu, bayan sun dakata da jifar Abdul sai yace dasu “ku wadan mi irin ‘ya’ya ne haka, cewa akayi kuyiwa mahaukaci haka, dubi yadda kuka jimasa ciwo, ko tunda yana mahaukaci kashe shi zaku yi” sai suka yi dariya suka gudu batare da sun ce komai ba.
Bayan sun tafiyarsu, sai mutumin ya juyo dan ganin halin da Abdul yake ciki, sai ya tarar da Abdul ya suma, da sauri ya dauki Abdul ya tafi dashi gidansa, yana zuwa ya samu ruwa ya yayyafawa Abdul, bayan Abdul ya farfado sai mutumin yace “a’a kada ka tashi kwanta ka huta dan jikinka akwai rauni garesa” sai Abdul ya koma kwance, sannan mutumin yaje ya samu wasu magunguna ya jikawa Abdul ya kawo ya baiwa Abdul ya sha, sannan kuma ya samu Bandeji ya daurewa Abdul duk inda suka ji masa rauni.
Mutumin nan yayi dawainiya da Abdul sosai kuma ya bashi wasu tufafi ya saka bayan yayi wanka, sannan daga baya ya fahimci Abdul da hankalinsa, haka yasa ya tambayi Abdul yace “Bawan Allah me ya Hadaka da wadannan yara suka biyo ka sunama wannan aiki tareda kiranka Mahaukaci” sai Abdul yayi murmushi yace “Bakomai Bawan Allah, kasan halin kurciya wani abu ne nayi wanda ko mahaukaci bazai iya yi ba amma acikin kuskure na aikata shi, shi ne suka rinka yimin haka” Abdul ya boye wannan sirri ne saboda baya son kowa yasan halin da yake ciki, ba dan komai Abdul baya son kowa ya sani ba, sai dan gudun abashi wata shawara wacce zata danganci yayi hakuri da Mama, sai mutumin yace “to Allah ya kiyaye gaba” “Amin” Abdul ya fada, sai mutumin yace “to amma kabari gobe da safe sai ka tafiyarka, tunda kaga yanzu dare yayi sosai” Abdul ya amince da hakan yayi kwanciyarsa a gidan mutumin...
Daga alkalamin:-
*NEERATLURV*😍
&
*ABDULAZIZU AAJ*✍
(Na England)..
_Dedicated to Maryam (Mama)_❣
❤ *SHAUKIN SO*🌷
✨✨✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
Na
*Abdulazizu AAJ*✍
Da
*Neeratlurv*😍
Via O.H.W📚
*36-40*
Baffa yaje wurin Abokinsa Bashir ya ranto kudin mota wadan da zasu kaishi garin masoyiyarsa Mama wato Garin kano, Abdul ya shiga motar zuwa Kano tun daga Bauchi ba tareda yanada kudin cin abinci ba ya kama hanya. Suna tafiya acikin mota Abdul baya cewa kowa komai har suka isa garin Kano misalin karfe Goma Sha Daya na dare.”
“Bayan an Sauke Abdul tashar mota sai yayi tsaye yana tunani, ya rasa inda zai dosa, gashi dare yayi kuma gashi bai san kowa ba agarin sai gidan kawunsa gashi sun koma bauchi saikuma gidansu Mama, shi kuma gidansu Mama koda yaje ba zai samu shiga ba dan yana tsammanin sun kulle kofarsu. Yana cikin wannan tunani ne ya yanke shawarar yaje masallaci wanda ya hango a kusa dashi dan ya kwana in yaso idan gari ya waye yaje gidansu Mama dan ya ganta, haka kuwa yayi yaje masallacin ya iske shi a rufe, sai yayi kokarin budewa, yana budewa ya tarar an kashe wutar masallacin ya sussuda dan samun inda zai kwanta, yana zaunawa kafin ya kwanta ji kawai yayi ance “Ihu ga Barawon na kama” sai kawai aka kunna wutar masallacin, Abdul yaga mutane da yawa kowannensu da sandarsa, batare da bata lokaci ba suka farmasa da duka, Sahahu yana ihu yana fadan “Wallahi ni ba barawo bane” amma basu daina dukansa ba.
Bayan sun ga Abdul ya jigata, sai wani daga cikinsu ya dubesu ya daga hannu alamun su dakata, sai yace “Mu barshi a haka kunsan Liman yace kada mu dauki hukunci da kan mu, idan kuma muka kashe shi to lallai za’a yi muna hukunci mu ma, dan haka mu daure shi har gari ya waye mu nunawa Jama’a shi” sai su duka suka ce “hakane, kuma wallahi sai ya biya duk abinda ya dauka” sai kuma suka ajiye sandunan su suka dubi abdul suka ce “Barawon banza, kullum aka ajiye kaya saika dauka, to yau dubunka ta cika daman ance rana dubu ta barawo rana daya ta mai kaya” sai suka je suka samu wani ginshikin masallaci suka daure Abdul.
“Abdul yana daure jikinsa na zubar da jini, ba abinda yake tunani face wannan yanayi daya shiga, wani bangare kuma yana tunanin halin da zai tsinci kansa gobe, amma sai yayi addu’a ga Allah dan neman sauki.
Washe gari da Asuba an kammala sallar Asuba sai wani saurayi yazo kusa ga kunnen Liman yace “Allah gafarta Malam jiya da daddare an kama Barawon nan” sai Liman ya idar da addu’arsa, sannan ya dubi saurayin yace “Jeka ina zuwa”.
Liman ya fito waje don ganin Barawon, sai ya tarar da Yara da Manya sun zagaye Abdul, yana isa gurin suka bude masa hanya ya isa kusa ga Abdul. Yana zuwa ya dubi abdul sama da kasa yaga jikinsa jina-jina da jini, sai ya dubi nakusa dashi yace “me yasa kuka yi masa wannan dukan, to idan da ace ya mutu fa?” sai saurayin dake kusa ga Liman din yace “Allah gafarta Malam, wallahi saida nace adakata da sai dai aji mummunan labari” sai Liman ya dawo da kallonsa wurin Abdul yace “Kai kuwa me yasa kake wannan mummunan dabi’a, karasa abin sata sai kayan Dakin Allah, ka kuwa san mummunan zunubin dake tattare da aikata hakan?” Abdul na shessheka ya dubi Liman yace “Wallahi ni ba Barawo bane bako ne ni, jiya jiya na sauka a garin nan, na shiga masallaci ne dan nasamu wurin kwana ba dan sata ba, sai gashi wannan kaddara tafaru dani” sai Liman yace “Ta yaya zamu tabbatar da kai ba Barawo bane?” sai Abdul yace “Ni bansan yanda zani tabbatar muku da hakan ba, amma kuyi imani da Allah da cewa ni ba Barawo bane, idan kuma kuna shakka akan zancena, to kubarwa Allah idan har ni ne mai yi muku sata kada Allah ya bani abinda nakeso sannan ya debe muku alhakinku tun anan duniya kafin lahira, wallahi Malam ni ba Barawo bane” sai Liman ya dubesa yaga idanuwansa sun yi kwalla, sai Liman ya dubi saurayin dake kusa dashi karo na biyu yace “A yadda naga siffar yaron nan bangansa da alamar Barayi ba, kuma da nayi la’akari da maganganunsa na tabbatar da hakan, ku sake sa idan ma shi ne Lahira zai biya hakkin mu” sai Saurayin ya kwance Abdul.
Bayan an kwance Abdul sai ya dubi Liman yace “Nagode sosai kuma ina rokon Allah ya bayyana muku mai yi muku sata, sannan idan ya bayyana muku shi dan Allah kada kuyi masa yadda kuka yimin, domin kuwa kowane bawa da yadda Allah yake tsara rayuwarsa kuyi masa addu’ar shiriya awurin Ubangiji koda Allah zaisa sanadiyar addu’arku ya shiryu” sai Liman ya dubi wannan magana ta Abdul nan ya sake tabbatar da abdul ba Barawo bane. Sai Abdul yayi bankwana dasu, amma kafin ya tafi sai Limamin yace “Dan Samari naji kace kai bako ne kuma gashi jikinka ya jigata kuma tufafinka sun lalace sannan nasan kana bukatar abinci, dan haka muje gidana kayi wanka ka canza tufafi sannan kaci abinci” sai Baffa yayi guntun murmushi yace “Nagode Allah yasaka da alkhairi” sai Liman ya shiga gaba Abdul ya bi bayansa domin zuwa gidansa.
Da Abdul ya kammala komai na wanka da canza tufafi da cin abinci, sai yakara yin godiya ga Liman tareda yi masa bankwana ya tafi.
Tun da Abdul yabar gidan Liman bai tsaya ko ina ba sai kofar gidansu Mama, yana zuwa ya tsaya yana murmushi shi kadai yana jin farin ciki a zuciyarsa tun bai ga masoyiyarsa Mama ba, yana tsaye yana jiran yaron da zai aika, sai ga wata yarinya ta gifto Abdul ya tsayar da ita ya aika ta cikin gida don takira”
“ amma gabansa faduwa kawai yake don tunanin abinda zai faru dashi idan mahaifinta ya gansa, amma kuma sai ya kawar da duk wani tsoro da fargaba acikin zuciyarsa. Soyayya mai sauya tunani da nazari, Soyayya mai hana mutum ganin duk wata wahala ko walakanci akan masoyinsa, kamar yadda Abdul ya manta da dukan da yasha awurin mutanen gari sakamakon tuhumarsa da suke akan shi Barawo ne, duk wannan abin ya manta dashi abinda kawai yake tunani yaga fitowar masoyiyarsa.
Yana tsaye yana gyare-gyare, sai ga yarinya ta fito tace masa “an ce tana zuwa” sai Abdul yayi murmushi ya laluba aljihunsa da niyar yabata kudi amma sai bai ji ko sisi ba, sai dai yayi godiya gareta. Bayan yarinyar ta tafi sai ga Mahaifin Mama ya fito dan ganin mai kiran Mama.
Yana fitowa yayi ido biyu da Abdul, da hanzari Abdul ya durkusa kasa cikin ladabi ya gaida shi, amma yaki amsawa, sai ya dinga yiwa Abdul kallon takaici sannan daga bisani yace dashi “daman kai ne ka dawo, lallai yaron nan ko kai maye ne sai ka bar Mama, halan kunnuwanka basa jin abinda ake gayama ne, kai bakada zuciya ne?” Abdul na kasa batare da ya dago kansa ya dubi mahaifin Mama ba, sai yace “Baba kayi hakuri wallahi bana jin duk wata magana wacce ta danganci na rabu da Mama kuma bana gajiya da duk wani walakanci da zan fuskanta akan Mama haka kuma bana gajiya wurin rokonka dan Allah kabani Mama wallahi ina sonta” cikin fushi mahaifin Mama yace “to lallai kana tare da wahala, dan kuwa yau zaka fuskanci walakancin da ban taba yimaka ba, kabar kofar gidan nan tun kafin nasaka yara su koreka da jifa” sai Abdul yace “Baba wannan bazaisa naki sake dawowa ba, dan muddin ina lumfashi to bazan daina kasancewa duk inda Mama take ba koda za’a dinga yanka nama na” sai Mahaifin Mama ya kada kai yace “to shikenan zaka gani yanzu”. Sai kawai yabar Baffa ya shiga cikin gari domin kira yara.
Bayan wasu lokuta da tafiyar Mahaifin Mama cikin gari, Abdul na tsaye bakin kofar gidansu Mama bai je ko ina ba, sai ga mahaifin Mama yazo tareda gungun yara suna biye dashi, yana zuwa ya dubi yaran yace “kun gansa nan shi ne nakeson ku korar min shi da ruwan duwatsu” “Tau Baba” yara ne suka amsa da hakan, sai kawai suka dinga tsintar duwatsu suna jifar Abdul”
Abdul na tafiya yara na binsa da duwatsu suna kiran “Mahaukaci, ga Mahaukaci” haka suke fada suna jifarsa, bayan sun yi nisa da gidan su Mama. Abdul yana kare fuskarsa suna jifan jikinsa sai ga wani Mutum ya gifto yaga yara suna yiwa Abdul wannan aiki, sai yayi sauri yaje wurin tare da tsayar dasu, bayan sun dakata da jifar Abdul sai yace dasu “ku wadan mi irin ‘ya’ya ne haka, cewa akayi kuyiwa mahaukaci haka, dubi yadda kuka jimasa ciwo, ko tunda yana mahaukaci kashe shi zaku yi” sai suka yi dariya suka gudu batare da sun ce komai ba.
Bayan sun tafiyarsu, sai mutumin ya juyo dan ganin halin da Abdul yake ciki, sai ya tarar da Abdul ya suma, da sauri ya dauki Abdul ya tafi dashi gidansa, yana zuwa ya samu ruwa ya yayyafawa Abdul, bayan Abdul ya farfado sai mutumin yace “a’a kada ka tashi kwanta ka huta dan jikinka akwai rauni garesa” sai Abdul ya koma kwance, sannan mutumin yaje ya samu wasu magunguna ya jikawa Abdul ya kawo ya baiwa Abdul ya sha, sannan kuma ya samu Bandeji ya daurewa Abdul duk inda suka ji masa rauni.
Mutumin nan yayi dawainiya da Abdul sosai kuma ya bashi wasu tufafi ya saka bayan yayi wanka, sannan daga baya ya fahimci Abdul da hankalinsa, haka yasa ya tambayi Abdul yace “Bawan Allah me ya Hadaka da wadannan yara suka biyo ka sunama wannan aiki tareda kiranka Mahaukaci” sai Abdul yayi murmushi yace “Bakomai Bawan Allah, kasan halin kurciya wani abu ne nayi wanda ko mahaukaci bazai iya yi ba amma acikin kuskure na aikata shi, shi ne suka rinka yimin haka” Abdul ya boye wannan sirri ne saboda baya son kowa yasan halin da yake ciki, ba dan komai Abdul baya son kowa ya sani ba, sai dan gudun abashi wata shawara wacce zata danganci yayi hakuri da Mama, sai mutumin yace “to Allah ya kiyaye gaba” “Amin” Abdul ya fada, sai mutumin yace “to amma kabari gobe da safe sai ka tafiyarka, tunda kaga yanzu dare yayi sosai” Abdul ya amince da hakan yayi kwanciyarsa a gidan mutumin...
Daga alkalamin:-
*NEERATLURV*😍
&
*ABDULAZIZU AAJ*✍
(Na England)..
_Dedicated to Maryam (Mama)_❣
SHAUKIN SO
✨✨✨✨✨✨✨✨✨
❤ *SHAUKIN SO*🌷
✨✨✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
NA
*ABDULAZIZU AAJ*✍
Da
*NEERATLURV*😍
Via O.H.W📚
*31-35*
_*BAYAN WASU KWANAKI*_
“Mama ce ta shigo cikin gidansu Abdul tana zubar da hawaye, tana shigowa ta tarar da Mahaifin Abdul zai fita, sai ta durkusa agabansa tana kuka, ta dubesa tace.
“Abba dan Allah ku taimaki rayuwarmu wallahi bazan iya rayuwa babu abdul ba, idan kuka rabamu hakan zai sanadiyar halakarmu, ka tausaya muna”.
“cikin yanayin fushi Mahaifin Abdul ya dubi Mama yace “Wai ke bazaki ji maganar iyayenki bane, tunda har suka nemi su walakanta mu, ba zamu yarda da wani zancen auren ku ba, mu Hausawa bamu ce D’an mu bazai auri Fakanci ba, amma su zasu ce ba zasu aurar da ‘yarsu ga hausawa ba, dan haka ki tashi kibar gidan nan”
“ sai Mama tace “Abba kayi hakuri da duk abinda suka gayamuku, wallahi acikin rashin sani ne, basu san irin wahalar da zuciya take ba, aduk lokacin da ta rasa abinda take so, ni zan zauna tare daku, bazan iya komawa gida ba.”
“Kibar gidan nan nace tun kafin raina ya sake baci” Mahaifin Abdul ne ya fadi haka cikin fushi.
“Abdul na daki kwance ya jiyo muryar masoyiyarsa Mama, da hanzari ya fito ya tarar da Mahaifinsa yana korarta, sai yayi sauri yaci gaban Mama, sannan yazo inda Mahaifinsa yake ya durkusa tareda Mama, ya kalli mahaifinsa yace “Abba ka dubi irin halin da wannan yarinya take ciki, ka dubi irin halin da na shiga a lokacin da kazo ka gayamin iyayenta sun ce ba zasu bani aurenta ba, ka dubi irin azabar da zukatan mu suke ciki na rashin amincewarku. Dan Allah ku daina zancen Yare atsakanin soyayyarmu, wallahi ina sonta kuma bana tunanin zan iya sake son wata bayan ita, dan Allah Abba kabarta ta zauna anan har lokacin da iyayenta suka gane kuskurensu suka amince da auren mu” sai Mahaifinsa yace “idan kai bakada hankali to ni inada, sannan yanzu koda iyayenta sun amince da aurenku to ni bazan amince ba, kuma babu kai babu ita, idan kuma kace sai ita zaka aura to sai dai ka sake wani uban amma bani ba” sai kuma ya dubi Mama yace “ke kuma kibar gidan nan nace tun kafin ki fuskanci walakancin da baki yi zato ba” sai Mama ta tashi tsaye da nufin fita daga cikin gidan, amma kafin ta fita sai ta dubi Abdul tana Kuka tace “Abdul Duka ko Zagi basa fitar da sonka daga cikin zuciyata koda a bangarenka ne ballai bangaren iyayenka, dan haka zan tafi amma kasani tafiyata bata nufin rabuwarmu dakai ba, dan kuwa nasan rabuwarmu dakai abu ne wanda bazai taba yuyuwa ba har abada, sannan wannan korar da iyayenka suka yimin bazan ga laifinsu ba, kuma bazan tafi da haushin su ba, na dauki wannan abin kawai yana daga cikin kaddarar rayuwata” sai kawai ta juya ta tafi........
"Bayan ta fita Abdul ya dubi Mahaifinsa, sannan ya dubi Ummarsa dake gefe tana kallonsa cikin yanayin tausayi, bai cewa kowa uffan ba ya shige daki. Mahaifin Abdul ya dubi Mahaifiyar Abdul yace “Hajiya kada ki yarda yaron nan ya fita daga cikin gidan nan, dan nasan idan ya fita zai iya bin bayanta su tafi tare” sai Hajiya kada kai tace “to Alhaji insha Allahu zan kiyaye” sai Alhaji ya fita cikin gidan fusace.
***BAYAN SATI DAYA***
Alhaji ya fito firgice daga cikin dakin Abdul inda ya tarar da Hajiya tana shirin shiga dakinta, cikin kakkaurar Murya yace da ita “Hajiya shin ina Abdul ya shiga kwana biyu bana jin motsinsa, yanzu kuma na shiga dakinsa ban gansa ba?” sai Hajiya tace “wallahi Alhaji bansani ba, dan ni nayi zaton yana nan, kasan tun lokacin da abin nan ya faru Abdul ya daina fitowa waje ko abinci daina ci yayi, amma yana yuyuwa ya tafi wurin abokansa ne” sai Alhaji yace “Amma idan yaron nan guduwa ne yayi tabbas saina bata masa rai, ni zai rainawa da wayo, nace kada ya fita amma ya fita” Batare da Alhaji ya sake cewa wani abu ba, sai ya shige cikin dakinsa, itama Hajiya takarasa shigewa dakinta.
“Abdu ne acikin wani karamin Daki wanda da kagansa kasan dakin gaye ne, ko gayen wanda bayada ko sisi. Abdul na cikin dakin abokinsa mai suna Usman a kwance, sai ga Usman ya shigo cikin dakin yana tsaki, batare da yayi sallama ba ya je ya samu wuri ya zauna yaci gaba da tsaki, cikin yanayin mamaki Abdul ya taso zaune ya dubi abokinsa Usman yace “Wai abokina me yake damunka ne kake ta wannan tsakin haka?” sai Usman ya juyo da hankalinsa wurin Abdul yace “Wallahi Madam din nan ce ‘yar rainin wayo naje wurinta karbar bashin Garin Kwaki Naira Ashirin amma taki bani, kuma abin haushi agaban jama’a take fadan wai ina cin bashinta kullum amma bana biya”
Sai Usman ya nunfasa sannan yaci gaba da cewa “Allah Abokina in badan jama’a na kusa ba, dana mammake ta, abinda ya hanani aikata haka kuma ina tsoron nayi mata rauni narasa wanda zai bani bashi gobe” sai Abdul yayi dariya yace “To kai in banda abinka me zai sa kayi fushi da wanda ke taimakama yana baka bashi, ai dole kayi hakuri kabita a hankali” sai Usman yace “Yauwa abokina akwai Hamsin awurinka?” Abdul yace “Wallahi yau kwana biyar kenan ba kudi a aljihuna” sai Usman yayi tsaki yace “Ai kaji tsiyar, inama gudun haka amma baka gani, yanzu gashi awurinka an rasa Hamsin kaida kullum ‘Yan Dubu-dubu bugun Abuja ake gani a aljihunka, amma yau gashi ko Hamsin bakada. Na gayama ka koma gida ka hakura da wannan yarinya, sai kace ita kadai ce Macce a duniya, duk matan nan da suke duniyar nan karasa wacce zaka so sai ‘yar wani gari kuma wacce ma ba bahausa ba” sai Baffa yayi murmushi yace “daman ina jiran zuwanka dan muyi wata magana” sai Usman ya gyara zama yace “Yauwa Aboki ai daman nasan idan Talauci ya isheka zaka koma gida kadaina zancen yarinyar nan, dan yanzu wa yake ta soyayya ana ta Kudi” sai Abdul ya sake wani guntun murmushi a karo na biyu, sannan yace “Abokina ba wannan bane, kadai ga irin halin da nake ciki, kullum kunci baya fita daga zuciyata, so nake ka taimake ni ka rakani garin masoyiyata Mama, ko zan samu sukuni a zuciyata” “Wa! Ni zan raka ka, tab gaskiya banyi mafarkin na mutu ba, mu je gari bamuda kowa acan, sannan bamu da kudi, ka dubi yadda suka yiwa iyayenku da suka je ballai mu kananan alhaki, wallahi abokina nikam ina tsoron zuwa” Usman ne ya fadi haka yana zare idanu, sai Abdul yace “to miye kake tsoro da mutuwa, wallahi koda zasu kasheni ne sai naje, bazan hakurin rashin ganin Mama ba tsawon kwanaki, wai me yasa mutane basa fahimtar wanda ya fada tarkon soyayya, me yasa mutane suke tunanin cire so acikin zuciya haka yake da sauki kamar yadda ake cire sutura daga jiki, me yasa mutane suke tunanin masoyi zai iya hango wani wanda yafi masoyinsa bayan zuciya ta riga ta makantar da idanuwa daga hango kyawon wani wanda ba masoyinta ba, sannan ta toshe dukanin kofofin jin dadin sautin wani wanda ba masoyinta ba, Usman wallahi duk wanda yake cewa nabar Mama naso wata ji nake tamkar yana sambatu a barcinsa wanda bai san yana yi ba”.
Sai ya tashi tsaye sannan yaci gaba da cewa “Ban damu da zuwa da kudi don yin guzuri ba indai har zan samu kudin mota, dan na tabbata idan naje can nasamu ganin Mama to na wadatu da komai, ni fa koda yaushe idan natuna Mama sai naji damuwa ta yayemin, amma kuma idan natuna bata kusa dani sai naji tamkar ana dibar naman zuciyata, zan tafi idan kai bazaka rakani ba, kuma da yardar Allah zanyi nasara” sai Usman yayi ajiyar zuciya yace “Abokina shin ya akayi kayi nisa acikin soyayyar wannan yarinya kuma me yasa bazaka iya cireta a zuciyarka ba dan kasamu salama a rayuwarka tunda iyayenta sun ce bazasu baka aurenta ba” sai Abdul yayi murmushi yace “Wai abokina kai kuwa me yasa bazaka daina wannan sambatun ba, wa ya gayama Son Mama shiga zuciyata yayi, ai soyayyar Mama itace Zuciyar tawa gaba daya, sannan yanzu babu wata kofa a zuciyata ta karbar wata magana ko shawara ballai nace na tsaya nayi nazarin shawarar da kabani, sannan kwakwalta bata daukar zancen kowa a yanzu don ganin take ba dai dai bane, zancen Mama kawai take dauka dan shi ne dai-dai, kunnuwana kuwa basa tantance kowane irin yare mutum yake fada ballai su fahimci abinda ya fada, in ba maganar Mama ba, idanuwana kuma basa gane kalar kowa a yanzu ballai nagane muhimmancin mutum awurina in ba Mama ba, dan haka kayi hakuri da wannan sambatun naka saina dawo” sai Abdul ya fita, bayan ya fita Usman ya rinka kada kai yana magana shi kadai yana cewa “Lallai wannan yarinya ta mallake Abokina wannan So haka tab Allah ya kyauta” sai kuma Usman ya dawo tunanin yadda za’ayi ya samu kudin sayen garin Kwaki.”
“Hajiya ce ta isko Mahaifin Abdul zaune a dakinsa, itama tasamu wuri ta zauna, sai ta dubi Alhaji tace “Alhaji tsawon kwana biyar fa Abdul baya gidan nan, me zai hana aje anemo inda yake koda hankalin mu zai kwanta?” cikin fushi Alhaji ya dubeta yace “kwanciyar hankali kuma, ai sai in kece hankalinki yake atashe, ni kam hankalina akwance yake kuma ba inda zan je nemansa tunda ba karamin yaro bane, yaje duk gidan uwarda zashi, ai dai bayada wasu uwayen bayan mu, dan haka ki kwantar da hankalin ki duk inda yaje shi ne mai dawowa” sai Hajiya tace “Amma….” “Amma me?, ki canza zance idan zaki canza na gayamiki kidaina zancen aje anemo shi, shi da kansa zai dawo ya iske mu” Alhaji ne ya katsewa Hajiya magana ya fada mata haka. Sai Hajiya tayi tagumi batare da ta sake cewa komai ba.
Daga alkalamin:-
*NEERATLURV*😍
&
*ABDULAZIZU AAJ*✍
(Na England..)
_Dedicated to Maryam (Mama)_❣
❤ *SHAUKIN SO*🌷
✨✨✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
NA
*ABDULAZIZU AAJ*✍
Da
*NEERATLURV*😍
Via O.H.W📚
*31-35*
_*BAYAN WASU KWANAKI*_
“Mama ce ta shigo cikin gidansu Abdul tana zubar da hawaye, tana shigowa ta tarar da Mahaifin Abdul zai fita, sai ta durkusa agabansa tana kuka, ta dubesa tace.
“Abba dan Allah ku taimaki rayuwarmu wallahi bazan iya rayuwa babu abdul ba, idan kuka rabamu hakan zai sanadiyar halakarmu, ka tausaya muna”.
“cikin yanayin fushi Mahaifin Abdul ya dubi Mama yace “Wai ke bazaki ji maganar iyayenki bane, tunda har suka nemi su walakanta mu, ba zamu yarda da wani zancen auren ku ba, mu Hausawa bamu ce D’an mu bazai auri Fakanci ba, amma su zasu ce ba zasu aurar da ‘yarsu ga hausawa ba, dan haka ki tashi kibar gidan nan”
“ sai Mama tace “Abba kayi hakuri da duk abinda suka gayamuku, wallahi acikin rashin sani ne, basu san irin wahalar da zuciya take ba, aduk lokacin da ta rasa abinda take so, ni zan zauna tare daku, bazan iya komawa gida ba.”
“Kibar gidan nan nace tun kafin raina ya sake baci” Mahaifin Abdul ne ya fadi haka cikin fushi.
“Abdul na daki kwance ya jiyo muryar masoyiyarsa Mama, da hanzari ya fito ya tarar da Mahaifinsa yana korarta, sai yayi sauri yaci gaban Mama, sannan yazo inda Mahaifinsa yake ya durkusa tareda Mama, ya kalli mahaifinsa yace “Abba ka dubi irin halin da wannan yarinya take ciki, ka dubi irin halin da na shiga a lokacin da kazo ka gayamin iyayenta sun ce ba zasu bani aurenta ba, ka dubi irin azabar da zukatan mu suke ciki na rashin amincewarku. Dan Allah ku daina zancen Yare atsakanin soyayyarmu, wallahi ina sonta kuma bana tunanin zan iya sake son wata bayan ita, dan Allah Abba kabarta ta zauna anan har lokacin da iyayenta suka gane kuskurensu suka amince da auren mu” sai Mahaifinsa yace “idan kai bakada hankali to ni inada, sannan yanzu koda iyayenta sun amince da aurenku to ni bazan amince ba, kuma babu kai babu ita, idan kuma kace sai ita zaka aura to sai dai ka sake wani uban amma bani ba” sai kuma ya dubi Mama yace “ke kuma kibar gidan nan nace tun kafin ki fuskanci walakancin da baki yi zato ba” sai Mama ta tashi tsaye da nufin fita daga cikin gidan, amma kafin ta fita sai ta dubi Abdul tana Kuka tace “Abdul Duka ko Zagi basa fitar da sonka daga cikin zuciyata koda a bangarenka ne ballai bangaren iyayenka, dan haka zan tafi amma kasani tafiyata bata nufin rabuwarmu dakai ba, dan kuwa nasan rabuwarmu dakai abu ne wanda bazai taba yuyuwa ba har abada, sannan wannan korar da iyayenka suka yimin bazan ga laifinsu ba, kuma bazan tafi da haushin su ba, na dauki wannan abin kawai yana daga cikin kaddarar rayuwata” sai kawai ta juya ta tafi........
"Bayan ta fita Abdul ya dubi Mahaifinsa, sannan ya dubi Ummarsa dake gefe tana kallonsa cikin yanayin tausayi, bai cewa kowa uffan ba ya shige daki. Mahaifin Abdul ya dubi Mahaifiyar Abdul yace “Hajiya kada ki yarda yaron nan ya fita daga cikin gidan nan, dan nasan idan ya fita zai iya bin bayanta su tafi tare” sai Hajiya kada kai tace “to Alhaji insha Allahu zan kiyaye” sai Alhaji ya fita cikin gidan fusace.
***BAYAN SATI DAYA***
Alhaji ya fito firgice daga cikin dakin Abdul inda ya tarar da Hajiya tana shirin shiga dakinta, cikin kakkaurar Murya yace da ita “Hajiya shin ina Abdul ya shiga kwana biyu bana jin motsinsa, yanzu kuma na shiga dakinsa ban gansa ba?” sai Hajiya tace “wallahi Alhaji bansani ba, dan ni nayi zaton yana nan, kasan tun lokacin da abin nan ya faru Abdul ya daina fitowa waje ko abinci daina ci yayi, amma yana yuyuwa ya tafi wurin abokansa ne” sai Alhaji yace “Amma idan yaron nan guduwa ne yayi tabbas saina bata masa rai, ni zai rainawa da wayo, nace kada ya fita amma ya fita” Batare da Alhaji ya sake cewa wani abu ba, sai ya shige cikin dakinsa, itama Hajiya takarasa shigewa dakinta.
“Abdu ne acikin wani karamin Daki wanda da kagansa kasan dakin gaye ne, ko gayen wanda bayada ko sisi. Abdul na cikin dakin abokinsa mai suna Usman a kwance, sai ga Usman ya shigo cikin dakin yana tsaki, batare da yayi sallama ba ya je ya samu wuri ya zauna yaci gaba da tsaki, cikin yanayin mamaki Abdul ya taso zaune ya dubi abokinsa Usman yace “Wai abokina me yake damunka ne kake ta wannan tsakin haka?” sai Usman ya juyo da hankalinsa wurin Abdul yace “Wallahi Madam din nan ce ‘yar rainin wayo naje wurinta karbar bashin Garin Kwaki Naira Ashirin amma taki bani, kuma abin haushi agaban jama’a take fadan wai ina cin bashinta kullum amma bana biya”
Sai Usman ya nunfasa sannan yaci gaba da cewa “Allah Abokina in badan jama’a na kusa ba, dana mammake ta, abinda ya hanani aikata haka kuma ina tsoron nayi mata rauni narasa wanda zai bani bashi gobe” sai Abdul yayi dariya yace “To kai in banda abinka me zai sa kayi fushi da wanda ke taimakama yana baka bashi, ai dole kayi hakuri kabita a hankali” sai Usman yace “Yauwa abokina akwai Hamsin awurinka?” Abdul yace “Wallahi yau kwana biyar kenan ba kudi a aljihuna” sai Usman yayi tsaki yace “Ai kaji tsiyar, inama gudun haka amma baka gani, yanzu gashi awurinka an rasa Hamsin kaida kullum ‘Yan Dubu-dubu bugun Abuja ake gani a aljihunka, amma yau gashi ko Hamsin bakada. Na gayama ka koma gida ka hakura da wannan yarinya, sai kace ita kadai ce Macce a duniya, duk matan nan da suke duniyar nan karasa wacce zaka so sai ‘yar wani gari kuma wacce ma ba bahausa ba” sai Baffa yayi murmushi yace “daman ina jiran zuwanka dan muyi wata magana” sai Usman ya gyara zama yace “Yauwa Aboki ai daman nasan idan Talauci ya isheka zaka koma gida kadaina zancen yarinyar nan, dan yanzu wa yake ta soyayya ana ta Kudi” sai Abdul ya sake wani guntun murmushi a karo na biyu, sannan yace “Abokina ba wannan bane, kadai ga irin halin da nake ciki, kullum kunci baya fita daga zuciyata, so nake ka taimake ni ka rakani garin masoyiyata Mama, ko zan samu sukuni a zuciyata” “Wa! Ni zan raka ka, tab gaskiya banyi mafarkin na mutu ba, mu je gari bamuda kowa acan, sannan bamu da kudi, ka dubi yadda suka yiwa iyayenku da suka je ballai mu kananan alhaki, wallahi abokina nikam ina tsoron zuwa” Usman ne ya fadi haka yana zare idanu, sai Abdul yace “to miye kake tsoro da mutuwa, wallahi koda zasu kasheni ne sai naje, bazan hakurin rashin ganin Mama ba tsawon kwanaki, wai me yasa mutane basa fahimtar wanda ya fada tarkon soyayya, me yasa mutane suke tunanin cire so acikin zuciya haka yake da sauki kamar yadda ake cire sutura daga jiki, me yasa mutane suke tunanin masoyi zai iya hango wani wanda yafi masoyinsa bayan zuciya ta riga ta makantar da idanuwa daga hango kyawon wani wanda ba masoyinta ba, sannan ta toshe dukanin kofofin jin dadin sautin wani wanda ba masoyinta ba, Usman wallahi duk wanda yake cewa nabar Mama naso wata ji nake tamkar yana sambatu a barcinsa wanda bai san yana yi ba”.
Sai ya tashi tsaye sannan yaci gaba da cewa “Ban damu da zuwa da kudi don yin guzuri ba indai har zan samu kudin mota, dan na tabbata idan naje can nasamu ganin Mama to na wadatu da komai, ni fa koda yaushe idan natuna Mama sai naji damuwa ta yayemin, amma kuma idan natuna bata kusa dani sai naji tamkar ana dibar naman zuciyata, zan tafi idan kai bazaka rakani ba, kuma da yardar Allah zanyi nasara” sai Usman yayi ajiyar zuciya yace “Abokina shin ya akayi kayi nisa acikin soyayyar wannan yarinya kuma me yasa bazaka iya cireta a zuciyarka ba dan kasamu salama a rayuwarka tunda iyayenta sun ce bazasu baka aurenta ba” sai Abdul yayi murmushi yace “Wai abokina kai kuwa me yasa bazaka daina wannan sambatun ba, wa ya gayama Son Mama shiga zuciyata yayi, ai soyayyar Mama itace Zuciyar tawa gaba daya, sannan yanzu babu wata kofa a zuciyata ta karbar wata magana ko shawara ballai nace na tsaya nayi nazarin shawarar da kabani, sannan kwakwalta bata daukar zancen kowa a yanzu don ganin take ba dai dai bane, zancen Mama kawai take dauka dan shi ne dai-dai, kunnuwana kuwa basa tantance kowane irin yare mutum yake fada ballai su fahimci abinda ya fada, in ba maganar Mama ba, idanuwana kuma basa gane kalar kowa a yanzu ballai nagane muhimmancin mutum awurina in ba Mama ba, dan haka kayi hakuri da wannan sambatun naka saina dawo” sai Abdul ya fita, bayan ya fita Usman ya rinka kada kai yana magana shi kadai yana cewa “Lallai wannan yarinya ta mallake Abokina wannan So haka tab Allah ya kyauta” sai kuma Usman ya dawo tunanin yadda za’ayi ya samu kudin sayen garin Kwaki.”
“Hajiya ce ta isko Mahaifin Abdul zaune a dakinsa, itama tasamu wuri ta zauna, sai ta dubi Alhaji tace “Alhaji tsawon kwana biyar fa Abdul baya gidan nan, me zai hana aje anemo inda yake koda hankalin mu zai kwanta?” cikin fushi Alhaji ya dubeta yace “kwanciyar hankali kuma, ai sai in kece hankalinki yake atashe, ni kam hankalina akwance yake kuma ba inda zan je nemansa tunda ba karamin yaro bane, yaje duk gidan uwarda zashi, ai dai bayada wasu uwayen bayan mu, dan haka ki kwantar da hankalin ki duk inda yaje shi ne mai dawowa” sai Hajiya tace “Amma….” “Amma me?, ki canza zance idan zaki canza na gayamiki kidaina zancen aje anemo shi, shi da kansa zai dawo ya iske mu” Alhaji ne ya katsewa Hajiya magana ya fada mata haka. Sai Hajiya tayi tagumi batare da ta sake cewa komai ba.
Daga alkalamin:-
*NEERATLURV*😍
&
*ABDULAZIZU AAJ*✍
(Na England..)
_Dedicated to Maryam (Mama)_❣
Subscribe to:
Posts (Atom)
Popular Posts
-
✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ❤ *SHAUKIN SO* 🌷 ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ Na *Abdul azizu AAJ* ✍ ...
-
❣❣ ❣❣ ❣ ❣ 👩🏻 *MAYA* 👩🏻 ❣❣ ❣ ...
-
11/2/2017 6:55pm *Muneerat*✍ ♦ *JININ JIKINA*♦ _Based on fiction and love tale story_ NA *NEERATLURV*😍 _Dedicated to Aunty Sis_...
-
❣❣ ❣ MAYA! ❣❣ ❣ Via OHW📚 Neeratlurv.blogspot.com Wattpad@neerat_lurv 36_37 ***Sati daya da auren Ba abinda ya canza ku...
-
✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ❤ *SHAUKIN SO*🌷 ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ NA *Abdulazizu AAJ*✍ Da *Neeratlu...
-
❣❣ ❣ *MAYA! 🙍🏻♀* ❣❣ ❣ 1⃣1⃣ Via O. H. W📚 Neeratlurv.blogspot.co.ke Wattpad @neerat_lurv *** Tafiya suke kan hanya...
-
15/3/2017 1:33pm *Muneerat*✍ *JININ JIKINA* _*111-115*_ NA *NEETATLURV*😍 _Based on fiction and love tale story_ _Dedicated to Aun...
-
❣❣ ❣❣ ❣ ❣ 👩🏻 *MAYA* 👩🏻 ❣❣ ...
-
✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ❤ *SHAUKIN SO*🌷 ✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ NA *NEERATLURV*😍 Da *ABDULAZIZU AAJ*✍ Via O....
-
19/2/2017 7:00am *Muneerat*✍ ♦ *JININ JIKINA*♦ _Based on fiction and love tale story_ NA *NEERATLURV*😍 _Dedicated to Aunty Sis...